Latest
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar matar tsohon shugaban majalisar dattawa, Sanata Ken Nnamani. Mrs Jane Nnamani ta mutu a birnin Enugu bisa wata rashin lafiya.
Wata yarinya ta maka mahaifinta a kotu dake zamanta a Kaduna inda ta roki kotun da ta hana auren dole da yake shirin yi mata, ta ce tana da wanda za ta aura.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC), ta fitar da tsarin yadda shugabancin majalisa ta 10 zai kasance. APC ta raba shugabancin a yankuna uku na ƙasar nan.
Tsofaffin sanatoci 72 ne dai suka nuna goyon bayan su akan cewa Godswill Akpabio ne ya fi dacewa da ya shugabanci majalisar dattawa ta 10 sannan Barau ya zama
Wasu Yan Bindiga Sun Kai Hari Fadar Sarkin Kagarko Tare da Awun Gaba da Iyalansa, da wasu mutane, mazaunin yankin ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Kaduna
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi awon da gaba 'ya'ya da jikokin Sarkin Kagarko da ke kudancin jihar Kaduna, Alhaji Sa’ad Abubakar, sun shiga wasu kauyuka daban.
Wasu tsofaffin hotuna na tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin Najeriya Ike Ekweremadu tare da sabon sarkin Birtaniya wato Sarki Charles III sun dauki
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben da ya gabata, Alhaji Atiku Abubakar ya dauki manyan lauyoyi har 19 domin kalubalantar nasarar Tinubu a kotu
Fitaccen mai kudin da ya fi kowa kudi a duniya ya bayyana cewa bai samu wani tallafi ba na kudi daga gurin mahaifinsa a lokacin da ya ke tasowa shi da dan uwan
Masu zafi
Samu kari