Latest
Matatar danyen man fetur ta Dangote ta saka ranar kaddamar da matatar, Shugaba Buhari ne zai kaddamar da matatar Dangote da zata bada ganga fiye da 650,000.
Dan takarar shugabancin kasa na jam'iyyar PDP Alhaji Atiku Abubakar ya nemi kotu da ta kwace satifiket din Bola Tinubu sannan kuma a haska shari'ar su kai tsaye
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce jami'anta jajirtattu sun yi nasarar halaka wani babban ɗan bindiga sanye da kakin soji a Kidandan, yankin Giwa, Kaduna.
Sai yanzu ake jin Muhammadu Buhari ya dauko batun zaben tsaida gwani na fito ‘dan takaran shugaban kasa da aka yi a APC. ya fadi dalilin matsyar da ya dauka.
Da alama Tajudeen Abbas ya samu goyon bayan Bola Tinubu a tseren majalisa. ‘Dan majalisar na mazabar Zaria da kewaye yana da jan aiki a gabansa a takarar bana.
Musa Saidu ya ce Dattawan Arewa ba su tare da Godswill Akpabio domin Sanatan ba masoyin Arewa ba ne, hakan na zuwa ne bayan an ji wasu ‘Yan Arewa su na bayansa.
Dan Najeriya na neman wata nau'in fitalar da ta dade ba a yi amfani da ita ba, ya ce zai saya kan kudi mai tsoka idan ya samu wanda ke da irin wannan fitila.
Wasu tsagerun 'yan bindiga sun yi awon gaba da shugaban karamar hukumar a jihar Taraba, inda suka hallaka dan sandan da ke bashi kariya a lokacin da suke hanya.
Ana fargabar cewa shugaban yan bindiga, Dan-Karami ya yi hijira da tawagarsa daga Zamfara ya dawo jihar Katsina saboda gujewa luguden wuta da sojoji ke musu.
Masu zafi
Samu kari