Latest
Gwamnatin Nyesom Wike ta na shari’a da gwamnatin baya. Ganin sun ki zuwa kotu domin su kare kan su, wani Alkali ya yarda a kama Rotimi Amaechi da Tony Cole
Takarar Majalisa ta canza domin Alhassan Ado Doguwa ya koma goyon bayan Tajuddeen Abbas. Doguwa ya fasa neman takara a majalisa tun da jam’iyya ta raba gardama.
Ana musayar kalamai bayan Bello Matawalle ya fadawa EFCC ta binciki Ministoci da manyan Aso Rock. Hukumar ta ce za ta soma binciken Gwamnoni da za su bar mulki.
Shugaban majalisar waki;lai Femi Gbajabiamila ya ce ya yi nadamar goyawa Aminu Waziri Tambuwal baya wajen zama kakakin majalisar wakilai ta 7, duk da a lokacin
Mai alfarma sarkin Musulmin Najeriya Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar ya ce babu abinda zai hana ko ya dakatar da bikin rantsar da zababben shugaban kasa Bola
Gwamnatin tarayya na neman karbo bashin $800m daga kasar waje. Sanata Muhammad Ali Ndume ba zai yarda a ci bashin ba, ya ce zai kai Muhammadu Buhari gaban kotu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna rashin jin daɗinsa kan yadda ƙasar Amurka ta aminta da zaben Bola Ahmed Tinubu, a Najeeiya.
Kungiyar Matasan Kiristoci a Najeriya ta bukaci zababben shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya bai wa Arewa maso Tsakiya mukamin Sakataren Gwamnatin Tarayya
Wata babbar mota ta kamfanin Dangote ta murkushe wani jami’in dan sanda har lahira akan hanyar Abeokuta zuwa Lagos a Ogun, sannan hatsarin ya rutsa da mutane 3.
Masu zafi
Samu kari