Latest
'Yan bindiga sun mamayi jami'an ofishin jakandancin Amurka na Najeriya wuta a jihar Anambra. Ƴan bindigan sun bude mu su wuta ne inda suka halaka mutum huɗu.
Hajiya No Shaking ta na ganin Nasiru Gawuna ba zai yi mulkin Kano a 2023 ba, ta ce Abba Yusuf ya lashe zaben Gwamna, Rabiu Kwankwaso ya sha gaban kowa a siyasa.
Uwar jam'iyyar APC ƙasa ta ɗauki mataki, ta soke dakatarwar da aka yi wa sanata Barnabas Gemade, Farfesa Terhemha Shija da wasu mutum biyar a jihar Benue.
Fasto mai suna Lucky Omoha, ya roki alkalin kotu dake zamanta a Nyanya cikin Abuja da ya taimaka kada ya raba aurensu da matarsa saboda yana matukar son ta.
Tsaffin ƴan majalisar jam'iyyar APC sun nuna goyon bayan su ga takarar Akpabio da Barau Jibrin, ta zama shugabannin majalisar dattawa ta 10. Sun ce sun cancata.
Zababben sanatan Zamfara ta yamma, Abdulaziz Yari Abubakar ya ce tsarin da jam'iyyarsu ta APC ta zo da shi na shugabancin majalisa ba a yi wa Arewa adalci ba
Gwamnati a jihar Filato ta yanke sanya dokar kulle ta awanni 24 a yankin ƙaramar hukumar Mangu, jihar Filato bayan kisan rayuka akalla 20 a garuruwa biyu .
Ƴan bindiga sun sake kai mummunan hari a birnin tarayya Abuja, sun yi awon gaba da mutum 15. Ƴan bindigan sun kai harin ne dai a Pegi cikin ƙaramar hukumar Kuje
Jam'iyyar APC na yunkurin magance matsalolin da suka addabeta. yanzu haka sun kira taro na sanatocinta domin tattaunawa kan barakar da yanzu haka ke shirin kawo
Masu zafi
Samu kari