Latest
Gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusuf ya umarci dakatar da zaftare albashin ma'aikata ba bisa ka'ida ba a jihar zuwa lokacin da za a kammala bincike.
Wani matashi mai gundulmin hannuwa ya zama abin kwatance a yanar gizo bayan bayyanar bidiyon sa yana ɗinki cikin ƙwarewa. Mutane da dama sun yaba masa sosai.
Wata matashiyar budurwa ta nuna takaicin ta kan irin cin amana da saurayin ta yayi mata bayan ta gama ɗawainiya da shi. Tace ita ta dauki nauyin zuwa kasar waje
Kailani Muhammad, babban jigon APC kuma shugaban magoya bayan Tinubu ya ce sojoji ne kaɗai ke da hannu a satar ɗanyen mai ba, harda Sarakuna da wasu gwamnoni.
Kungiyar Kwadago a Najeriya (NLC) ta soki shirin kara kudin wutar lantarki da kashi 40 a kasar, ta koka kan yadda hukumar ba ta kulawa da walwalar kwastomominsu
Wata Majiya mai ƙarfi ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu Abdulrasheed Bawa, dakataccen shugaban Hukumar Yaki Da Masu Yi Wa Tattalin Arziƙin Ƙasa Zagon Ƙasa.
Bincike da NAFDAC ta yi kan Indomie ya nuna cewa taliyar da ake amfani da ita a Najeriya ba ta da wata matsala, a dalilin haka hukumar ta NAFDAC ta ce za a iya.
Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sakkwato ya sallami Sakatarorin ilimi na kananan hukumomi 23 daga bakin aiki yayin da ake ci gaba da sauraron karar zaɓe a Kotu.
Wani attajirin matashi ɗan Najeriya ya shirya bayar da N20m ga duk budurwar da ta amince za ta haifo masa ɗa. Matashin ya bayyana cewa baya son soyayya da ita.
Masu zafi
Samu kari