Latest
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu yace canza taken Najeriya yana da muhuimmanci wajen hadin kan Najeriya. Ya fadi haka ne biyo bayan suka da ya sha kan lamarin.
Hukumar hana yiwa tattalin arzikin na kasa ta’annati (EFCC) ta mika goron gayyata ga jagoran APC, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso kan zargin zambar kudin fansho.
Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa babu wanda zai iya tuhume Allah dalilin faruwar wani abu, ya zama dole kowa ya yi imani da Allah a kowane yanayi.
Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya gabatar da huduba mai kama hankalin yayin sallar Juma'a inda dubban mutane ne suka tarbe shi bayan kammala salla.
Rundunar sojin Najeriya ta sha alwashin shafe yan ta'addar IPOB a doron kasa bayan sun kashe sojoji biyar a wani hari da suka kai ga sojojin ajihar Abia.
Mataimakin shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau Jibrin ya ba da gudunmawar N15m ga wadanda iftila'in harin masallacin Kano ya shafa a wannan wata.
Kotu ta sanya ranar 4 ga watan Yuli domin sauraren karar da aka shigar kan Shafi’u Abubakar, bisa zarginsa da kona wani masallaci a Kano tare da kashe mutane 19.
Rindunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa dakarun soji sun ragargaji ƴan ta'adda a wani samame da suka kai maɓoyarsu a jihar Benuwai, sun kuɓutar da mutane da dama.
Masu fashin baki sun tatance kokarin ministocin shugaban kasa Bola Tinubu a shekara daya da suka yi a ofis, inda suka zabi guda goma da suka fi kowa gudanar da aiki.
Masu zafi
Samu kari