Latest
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya ce yan Arewa su koma gida su magance matsalolin ilimi, talauci da noma a birane da karkara. Ya yi barazanar sauke wanda ya yi sanya.
Rundunar ‘yan sandan Kano ta nemi mazauna jihar da su yi watsi da bayanan karya da ake yadawa na cewa Aminu Bayero ne zai jagoranci sallar Juma’a a masallacin fada.
Mutane sun fara nuna alamun fargaba yayin da Muhammadu Sanusi da Aminu Ado Bayero suka tsara zuwa Sallar Jumu'a a babban masallacin Jumu'a na fadar Sarki.
Rundunar yan sanda a jihar Bauchi ta sanar da kama wanda ya kashe masu hidimar kasa (NYSC) shida a lokacin zanga zangar faduwar Muhammadu Buhari zabe a 2011.
Wasu 'yan ta'addan ISWAP sun bawa jama'ar garuruwan dake karamar hukumar Kukawa a jihar Borno zabin ko dai su bar gidajensu ko a kashe saboda zargin cin amana
Rundunar sojin Najeriya ta sanar da kashe yan bindiga uku a jihar Benue. Ta ce ta samu kubutar da jami'an soji da sauran mutanen da aka yi garkuwa da su.
Shugaba Bola Tinubu ya bukaci shugabannin kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) da su tuntubi gwamnonin 36 kan batun ba kananan hukumomi 'yanci.
Wani faifan bidiyo da ke yawo a shafukan sada zumunta ya dauki hankalin jama'a yayin da aka ga wata mata ta haifi 'yan hudu bayan shafe shekaru 18 ta na jira.
Ikirarin cewa babbar kotun tarayya ta fi kowacce babbar kotun jiha karfin iko a wajen ba da umarni ba gaskiya ba ne. Lauya ya magantu kan rigimar masarautar Kano.
Masu zafi
Samu kari