Latest
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancim Bola Ahmed Tinubu ta ayyana ranakun hutu na babbar Sallah wadda za a yi ranar Lahadi, 16 ga watan Yuni, 2024.
Yayin da kotu ta yi hukunci kan korafin Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero, dubban jama'a sun tarbe shi yayin da ya ke dawowa daga masallacin Juma'a.
Jam'iyyar APC ta samu ƙarin goyon baya da gudummuwa yayin da tsohon mataimakin gwamnan Edo da tsohon ɗan majalisa suka narke cikin jam'iyyar APC.
Ramin hako ma'adanai ya sake ruftawa da mutane a jihar Niger da ke Aewacin Najeriya. Shugaban hukumar NSEMA, Abdullahi Baba-Arah ya ce mutane uku sun rasu.
Duba da halin matsin rayuwa da ‘yan Najeriya ke fuskanta ga kuma sallah babba na tunkarowa, wani malamin addinin musulunci, Dr Tajudeen Adebayo ya shawarci musulmi.
Hukumar hisba a jihar Katsina ta sanar Da rufe wani otal bisa saɓa yarjejeniyar da su ka sanya hannu tsakanin dukkanin otal-otal ɗin jihar da hukumar.
Ana daf da gudanar da zaben jihar Edo a watan Satumba, kanin Gwamna Godwin Obaseki mai suna Benjamin Obaseki ya fice daga jam'iyyar PDP saboda rashin shugabanci.
Hukumar kiyaye haɗurra FRSC ta tabbatar da mutuwar mutane 19 daga cikinn 25 sakamakom haɗarin motar da ya rutsa su a kan titin Jebba a jihar Kwara.
Hukumar NITDA tare da hadin gwiwar NYSC da ma'aikatar matasa ta kasa za su ba matasa miliyan 30 horo na musamman a Najeriya a kan harkar yanar gizo.
Masu zafi
Samu kari