Latest
Dakarun sojoji na Operation Safe Haven da ke aikin samar da zaman lafiya a jihar Olateau, sun yi nasarar gano wata masana'anta inda ake kera muggan makamai a jihar.
Za a ga yadda tsarin Shugaban kasa da na Firayim Minista yake aiki a Duniya. Wasu ‘yan majalisa sun kawo kudirin canza salon mulki zuwa Firayim Minista
Majalisar dattijai ta tabbatar da nadin Adama Oluwole Oladapo a matsayin babban darakta na hukumar kula da ayyukan samar da iskar gas ta Najeriya (NMDGIFB).
A karshe, Gwamnatin Tarayya ta janye tuhumar da ta ke yi wa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar AAC, Omoyole Sowore kan zargin cin amanar kasa.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a magance matsalolin da suka taru suka dabaibaye kasar nan.
Hukumar da ke sa ido kan man fetur da iskar gas a Najeriya (NUPRC) za ta mayar da wasu sassan ta zuwa Legas daga Abuja, hakan zai shafi sama da ma’aikata 200.
Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu za ta raba kayan hatsi kyauta ga talakawan Najeriya, Abubakar Kyari, ministan noma da tsaron abinci ya bayyana.
Yayin da ake zargin akwai cin hanci da rashawa a bangaren shari'a, da alamu akwai kamshin gaskiya bayan shugabar alkalan jihar Neja ta tabbatar da haka.
Gwamnatin jihar Borno ta bayyana cewa tubabban mayakan Boko Haram, sun yi tuba ta gaskiya kuma ba za su sake komawa kan mummunar dabi'ar yin kashe-kashe ba.
Masu zafi
Samu kari