Latest
Kungiyar yan fansho ta yi watsi da mafi karancin albashi na N70,000 da gwamnatin tarayya ta yi. Sun bukaci yan kwadago su tilasta gwamnati biyan N250,000.
Gwamnan jihar Edo, Godwin Obaseki ya bayyana cewa jam'iyyar PDP za ta amince da sakamakon zaben gwamnan jihar idan an gudanar da shi bisa gaskiya da adalci.
A ranar 21 ga watan Satumbar 2024 hukumar zaben ta sanar da cewa za a gudanar da zaben gwamna a jihar Edo inda za a ga wace jam'iyya ce za ta yi nasara.
Hasashen wani malamin addini ya nuna wanda zai lashe zaben gwamnan jihar Edo a 2024. Majiyar Legit.ng ta ruwaito cewa malamin ya yi hasashen ana saura awa 48 zabe.
Jam'iyyar PDP ta ce waɗanda suka bar cikinta suka koma APC s jihar Ondo taron ƴan rashin sa'a ne, ta ce ba za su tsinanawa Gwamna Aiyedatiwa da komai ba.
Dalibai da suka rubuta NECO a 2024 sun samu gagarumar nasara inda sama da kashi 60% suka ci Turanci da Lissafi. An samu karancin satar amsa a NECO na 2024.
Sheikh Murtala Bello Asada ya sake magana kan dan ta'adda, Bello Turji inda ya ce har mahaifinsa ya sani mai suna Usman Mani tabbas mutumin kirki ne.
Hukumar shirya jarabawa ta kasa (NECO) ta bayyana adadin makarantun da aka samu da laifin yin satar jarabawa a lokacin zana jaravawar SSCE ta shekarar 2024.
Gwamnatocin jihohin Najeriya sun ba gwamnatin jihar Borno gudunmawar Naira biliyan 1.1 domin tallafawa wadanda ambaliyar ruwa ta shafa a Maiduguri.
Masu zafi
Samu kari