Latest
Dan takarar jam'iyyar APC a zaben gwamnan jihar Edo da yanzu haka ke gudana, Monday Okpebholo ya kada kuri'arsa a rumfar zabe mai lamba 001, gundumar Uwessan, Esan.
Za a ji wasu ayyukan gwamna Ahmad Aliyu da suka jawowa APC surutu a Sokoto. PDP ta ce Alhaji Ahmad Aliyu ya dauko aikin shige a kan tituna a kan N30bn.
Za a ji abin da Abdulaziz Yar'adua ya fadawa Rabiu Kwankwaso lokacin taziyyar Dada. Za a ji dangantakar Kwankwaso da Shehu Yar’adua tun SDP zuwa PF.
Dan majalisar wakilan tarayya daga jihar Benuwai, Hon. Terseer Ugbor ya yi barazanar maka Gwamna Alia da gwamnatinsa a kotun kan zargin karyar da suka masa.
Wani jigo a jam'iyyar APC mai adawa a jihar Edo, Francis Okoye, ya yi hasashen cewa dan takarar APC, Monday Okpebholo ne zai lashe zaben gwamnan jihar.
Matatar man Dangote da sauran masu tace mai sun koka kan matakin da dillalan man suka dauka na cigaba da shigo da mai daga ketare wanda ba shi da kyau.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, dan takarar NNPP a zaben shugaban kasa na 2023 ya ce jam'iyyar za ta taka rawar gani a zaben 207 yayin da ta dauki matakai tun yanzu.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta bukaci mutanen jihar Edo da su koma gidajensu bayan sun fito sun kada kuri'unsu a zaben gwamnan jihar na ranar Asabar.
Tsohon shugaban NESG, Kyari Bukar ya bayyana cewa Bola Tinubu ya biyo hanya mai gargada wajen tuge tallafin man fetue shiyasa aka shiga ƙangin wahala.
Masu zafi
Samu kari