Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Kotu ta dawo da tsohon Darektan da Shugaba Buhari kora daga Kamfanin NNPCL. Wata kotun da ke zama a Abuja ta ce a maida shi, a biya shi kudinsa da yake bi.
Shugaban kungiyar Izala, Limaman babban masallacin Abuja da Aso Rock, da Alhaji Aminu Ado Bayero da Alhaji Nasiru Ado Bayero sun sha ruwa da shugaban kasa jiya
Gwamnatin tarayya ta fitar da N45bn, ta rabawa wasu daga cikin Gwamnonin jihohi. Ana maganar birnin Abuja da jihohi kusan 30 ne suka amfana da tsarin NG-Cares.
A wani jawabi da ta fitar bayan an ji Ahmadu Umaru Fintiri ya ci zabe, Aishatu Dahiru (Binani) ta ce maganar bada cin hanci saboda ta iya lashe zabe karya ne.
Dino Melaye ya fadi abin da ya ba ‘Yan PDP, aka tsaida shi takarar Gwamnan Kogi, Dino bai iya amsa tambayar da aka yi masa kan zargin tasirin kudi a zabensu ba.
Gwamnan Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri yana ganin ‘Yan Siyasan Abuja ne abokan takararsa a 2023 ba Sanata Aisha Dahiru Binani da ta tsaya a jam’iyyar APC ba.
Smart Adeyemi da wasu daga cikin wadanda su ka so samun takarar Gwamna a Kogi sun yi fushi, ana zargin ba ayi wani zaben gwani ba, sakamakon bogi aka bada.
Tsakanin PDP da APC akwai ratar kuri'un da sun kusa 50, 000 a Kebbi amma Janar Aminu Bande ya shaidawa masoyansa za su tafi kotun karar zaben Gwamna na 2023
Idan ana maganar cancanta, Mas’ud El-Jibril yana ganin Barau Jibrin ya sha gaban duk wani Sanata a majalisar kasar. Wannan shi ne ra'ayin Sanata Danladi Sankara
Muhammad Malumfashi
Samu kari