Muhammad Malumfashi
21491 articles published since 15 Yun 2016
21491 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji jagoran NNPP na ƙasa kuma tsohon ɗan takarar jam'iyyar, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi alfahari da yadda tafiyarsa ta tumbatsa a Kano.
Ministan ayyuka a Najeriya, David Umahi ya yi magana kan zargin tsohon gwamnan Kano, Rabi'u Kwankwaso cewa Bola Tinubu yana fifita Kudu fiye da Arewa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an birne marigayi Sarkin Gusau, Alhaji Ibrahim Bello a makabartar jama'a bayan yi masa jana'iza jim kadan bayan sallar Juma'a.
Hadimin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Daniel Bwala, ya yi magana kan lafiyar ubangidansa. Bwala ya ce ya fi shugabanni da dama lafiyar kwarin jiki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yi wa 'yan ta'adda raga-raga a sassa daban-daban. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda da dama tare da kwato makamai.
Yan sanda sun tabbatar da kama wani matashi dan shekara 31 da ya tono gawar kakarsa domin ya yi tsafin da Boka ya ba shi tabbacin zai samu kuɗi a jihar Neja.
Bayan Bola Tinubu ya sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa 'Muhammadu Buhari University', Kungiyar ASUU reshen UNIMAID za ta shiga kotu da gwamnatin tarayya.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Dr Muhammad Abubakar da aka fi sani da Dr Dalha Konduga ya rasu a jihar Borno. Malamin ya rasu bayan rashin lafiya.
A watan Yulin 2025, sarakuna uku daga jihohi daban daban a Najeriya sun riga mu gidan gaskiya, ɗaya daga ciki shi ne Sarkin Gusau, Ibrahim Bello.
Muhammad Malumfashi
Samu kari