Muhammad Malumfashi
Author's articles
Farashin man fetur da wasu suke saye a kan N770 zai iya faduwa ba da dadewa ba. Idan matatar Fatakwal ta fara sauke fetur, ana kyautata zaton lita za ta karye a kasa
Aliyu Kwarbai ya bar PDP bayan an ki daukar mataki kan Nyesom Wike. Matashin ‘dan siyasa ya yi watsi da jam’iyyar da ya dade yana goyon baya a jihar Kaduna.
An kama wata mata mai shekara 40 da take ‘satar’ kanana yara. NAPTIP ta sashen Benin, ta ce sunan matar da aka kama Ikejimba Maryvianney kuma tana karyar Fasto ce.
Jam'iyyar PDP ta yi tashe musamman saboda yin shekaru 16 a jere tana kan mulki. Daga 1999 zuwa yau, akwai jihohin da har gobe PDP ce ta rike da su a matakin gwamna.
Wani luguden wuta da aka yi ya hallaka mutane da-dama a wani kauye da ke jihar Zamfara. Hakimin Dogan Daji a Muradun ya ce mutanensu aka kashe ba 'yan bindiga ba.
Ana rokon EFCC su maida hankali wajen binciken tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, an ce a cafke Ganduje yadda aka kamo Cubana bisa hujjar bidiyo.
Kusan dai babu mai goyon bayan gwamnatin tarayya a kan karin kudin wuta. Kungiyar ma’aikatan lantarki ta roki a soke karin kudin lantarki ko su tafi yajin-aiki.
Gaskiya ta fito yayin da ake yada cewa Abba Kabir Yusuf ya ce shi da Sarki Aminu Bayero Hasan da Hussaini ne. An gano Abba bai ce shi da Sarki tagwaye ba ne.
Hukumar FIRS ta ce ta samu kudin shigar da ba a taba gani a Najeriya ta babin kudin shiga. An tatso kudin shigar Naira Tiriliyan 12.3 ta haraji a 2023.
Muhammad Malumfashi
Samu kari