Muhammad Malumfashi
19541 articles published since 15 Yun 2016
19541 articles published since 15 Yun 2016
Iran ta kakkabo jirgin yaƙin Amurka a yau Juma'a bayan harin gadar Tehran, yayin da dakarun Amurka ke fafutukar ceto matuƙan jirgin da ba a san inda suke ba.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani harin ta'adanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kashe bayin Allah tare da yin awon gaba da mutane masu yawa.
Yayin da ake ci gaba da yakin Iran da Isra'ila, kasashe 40 har da Najeriya sun gudanar da taron yanar gizo domin nemo hanyoyin dawo da zirga-zirgar jiragen ruwa.
Harin jiragen Iran ya lalata masana'antar tace ruwan sha da matatar mai a Kuwait, lamarin da ke barazana ga kashi 90 na ruwan sha da tattalin arzikin ƙasar.
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta fitar da adadin mutanen da suka samu raunuka sakamakon hare-haren Iran. Ta ce mutane sama da 100 sun jikkata a hare-haren.
Jam’iyyar APC ta musanta rahoton cewa za ta bai wa gwamnoni da ‘yan majalisa tikitin kai tsaye, tana jaddada cewa dole kowa ya shiga zaben fidda gwani.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar IRGC da ke Iran ta ce ba za ta nade hannayenta tana kallon Amurka na luguden wuta a kan muhimman wurare a kasar ga.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran ta kaddamar da rukuni na 91 na hare-hare kan biranen Isra'ila. Ta ce hare-haren sun yi barna mai girma.
Yan bindiga ne sun kai hari kan ayarin shugaban ma’aikatan gwamnan Zamfara, Mouktar Lugga, a hanyar Funtua zuwa Gusau da yammacin jiya Alhamis a jihar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari