Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
A kusan watansa na farko da Shugaba Tinubu ya yi a ofis, ya aiwatar da wasu muhimman ayyuka da suka girgiza kasa, inda har yanzu 'yan Najeriya ke shaida wasu.
Wata kungiya ta masu fafutukar kare gaskiya da adalci reshen jihar Kaduna, ta yi Allah wadai da wani rahoto da aka wallafa kan yadda gwamnatin jihar, karkashin.
Alhaji Aliko Dangote, shugaban rukunin kamfanoni na Dangote, shine ke rike da kambun wanda ya fi kowa kudi a nahiyar Afrika. An kiyasta cewa yana da tarin.
Sanatan da suka samu hatsaniya tsakaninsa da gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi martani dangane da lamarin. Sanata Ajibola Basiru ya shawarci gwamnan.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya kafa wani kwamiti da zai binciki kwangilolin da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai ya bayr a lokacin.
Wata kungiya da ake kira 'Concerned PDP League' (CPDPL), ta ce ba za ta bai wa Aminu Tambuwal goyon bayanta ba wajen zama shugaban marasa rinjaye na Majalisar.
Jigon jam'iyyar APC, Tein Jack-Rich ya musanta zargin da ake yi na cewa ya bai wa Gbajabiamila cin hancin kuɗaɗe N500 domin a sanya shi cikin ministocin Tinubu.
An kai karar tsohon karamin ministan albarkatun man fetur na kasa a lokacin Buhari, Timipre Sylva, bisa zargin barazana da rayuwar tsohon kakakin jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke ya kasa aiwatar da sallar Idi sakamakon zama a wurinsa da tsohon mai magana da yawun Majalisar Dattawa, Sanata Ajibola Ba.
Deen Dabai
Samu kari