Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Majalisar Dokokin jihar Kaduna ta sanar da dakatar da shugabannin ƙananan hukumomin jihar uku bisa zarginsu da aikata almundahana a yayin gudanar da harkokin.
Wata mata 'yar asalin ƙasar Liberia mai suna Agnes Johnson ta bayyana yadda mijinta ya baro ta a ƙasar Amurka sannan ya dawo Afrika inda ya ƙara aure ba tare.
Tafiya da Godwin Emefiele, tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), ta janyo rikici a tsakanin jami'an tsaro na DSS da kuma jami'an gidan yari jim kadan.
Hukumar NDLEA reshen jihar Kano ta yi nasarar yin wani gagarumin kamu na buhunan tabar wiwi 116 a jihar. Hukumar ta ce jami'anta sun shafe kwanaki suna bibiyar.
Gwamnatin jihar Jigawa ta nemi Hukumar PCACC ta jihar Kano da ta kwato ma ta wasu kadarorinta daga gwamnatin jihar ta Kano, wadanda ta ce an raba su tun a.
Wani mummunan hadarin mota da ya faru a jihar Jigawa, ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutane 7 gami da jikkata wasu 5. Hadarin dai ya faru ne ranar Litinin, da.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabon hafsan hafsoshin Najeriya Taoreed Lagbaja, zai magance duk matsalar ta'addancin da ake.
Tsohon shugaban Najeriya Cif Olusegun Obasanjo ya ce Najeriya ta kunyata kanta da Afrika baki daya a idon duniya. Obasanja ya bayar da shawarwarin da ya kamata.
Kotun sauraron kararrakin zabe da ke zamanta a Asaba babban birnin jihar Delta, ta kwace nasarar da Okolie, dan Majalisar Wakilai na jam'iyyar Labour ya samu.
Deen Dabai
Samu kari