Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023 zai yi takararsa karo na shida a tarihin zaben Nigeria
Ahmed Audi, shugaban hukumar tsaro na farar kaya, NSCDC, ya ankarar da yan Najeriya game da bullar wata kungiyar miyagu masu kai wa al'umma hari a Najeriya.
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya karyata jita-jitar da ake yadawa cewa Bola Tinubu zai musuluntar da Najeriya idan ya zama shugaban kasa a 2023.
Babban kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta kori shugaban jam'iyyar African Democratic Congress, ADC, na kasa, Ralph Nwosu, ta kuma rushe kwamitin ayyuka, NWC
Gwamnatin Taliban na kasar Afghanistan ta sanar da sabuwar doka na dakatar da mata daga zuwa jami'o'in gwamnati da masu zaman kansu. Dokar ta fara aiki nan take
Daruruwan mambobin jam'iyyar APC a karamar hukumar Epe a jihar Legas sun sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP, sun raba jiha da Tinubu da Sanwo-Olu sun rungumi Atiku.
Jam'iyyar PDP ta samu karuwa da a kalla mambobin 92,000 a Jihar Katsina da suka sauya sheka daga APC da wasu jam'iyyun. An tarbe su ne yayin kamfen din Atiku.
Wata kotu a jihar Filato ta yanke wa wani matashi dan shekara 20 daurin shekaru biyu a gidan gyran hali kan laifin lalata allon tallar kamfen din Atiku/Okowa.
Yar tsohon shugaban kasa na mulkin sojan Najeriya, Gumsu Sani Abacha ta ce cancanta ne ba maula tasa gwamna Umahi ya saka sunan mahaifinta a filin wasanni ba.
Aminu Ibrahim
Samu kari