Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Hauwa Muhammad da aka fi sani da Jaruma mai kayan mata ta bayyana cewa sai an biya N1m ake ganin ta sannan idan magana ta waya ake so sai an biya N250,000.
Abba Kabir Yusuf, zababben gwamnan jihar Kano ya ce ba zai biya duk wani bashin da Gwamna Abdullahi Ganduje, mai barin gado ya ciwo wa jihar Kano bayan zabe ba.
Mai Martaba Sarkin Katsina Abdulmumini Kabir Usman yace kallubalen da ke adabar Najeriya ba su bari ya yi barci hakan ya ke zargin yasa ya kamu da rashin lafiya
Jam'iyyar All Progressives Congress ta kori jigon ta na kasa daga jihar Bauchi, Sirajo Dada, bayan samunsa da laifin cin amanar jam'iyya yayin babban zaben 2023
Wasu mutane yan mabiya addinin gargajiya na Oro a yankin Ilare da ke jihar Osun sun kutsa wani masallaci sun raunata limami da wasu masallata a watan ramadan
Wasu yan mata shu shida yan gida daya sun maka wani basarake a jihar Gombe a kotu kan rigimimar gonan gado da suke zargin ya hada kai da wasu mutanen zai sayar.
Kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ta tsinduma cikin yajin aikin sai baba-ta-gani a Jami'ar Jihar Taraba kan ikirarin rashin biyan mambobinta hakokinsu.
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zababben shugaban kasa ya nemi Hukumar kula da kafafen watsa labarai a Najeriya, NBC, ta hukunta Channels TV don rashin kwabar Datti.
Daliban likitanci da gwamnatin jihar Jigawa ta tura kasar Sin karatu sun dawo gida Najeriya, 32 daga cikinsu sun kammala karatu kuma Gwamna Badaru ya basu aiki.
Aminu Ibrahim
Samu kari