Yan Majalisar Dattawan Najeriya Za Su Tafi Hutun Easter Da Sallah

Yan Majalisar Dattawan Najeriya Za Su Tafi Hutun Easter Da Sallah

FCT Abuja - Majalisar Dattawan Najeriya a ranar Laraba ta dage zamanta har zuwa ranar 25 ga watan Afrilun 2023 domin ba wa yan majalisar daman yin hutun Easter da Eid El-Fitr wato karamar sallah.

Shugaban Majalisar Dattawa, Ahmad Lawan, ne ya bada wannan sanarwar jim kadan bayan kammala zaman majalisar a birnin tarayya Abuja, The Punch ta rahoto.

Majalisar Tarayya
Yan Majalisar Dattawan Najeriya Za Su Tafi Hutun Easter Da Sallah. Hoto: The Nation
Asali: Twitter

Ya ce hutun zai ba wa yan majalisar daman yin ibadunsu daban-daban tare da samun hutu da ya dace.

DUBA: Shigo shafin Legit.ng na manhajar Legit.ng na Telegram! Kada ka bari komai ya wuce ka

Dakaci karin bayani ...

Asali: Legit.ng

Authors:
Aminu Ibrahim avatar

Aminu Ibrahim (Hausa HOD) Aminu Ibrahim leads the Hausa Desk at Legit.ng. He holds a Bachelor's degree in Microbiology from Ahmadu Bello University, Zaria, and pursued further with a Master's degree in Environmental Microbiology from Federal University Dutse, Jigawa. With over seven years of experience, Aminu has honed his craft in news reporting and content editing, weaving narratives that captivate and inspire audiences: aminu.ibrahim@corp.legit.ng or +2348030996164