Ahmad Yusuf
10081 articles published since 01 Mar 2021
10081 articles published since 01 Mar 2021
Tsohon shugaban ƙasa, Dakta Goodluck Ebele Jonathan, ya gargaɗi yan Najeriya ka da su yi kuskuren zaben shugabanni masu kashe mutane don cimma burinsu a 2023.
Sakataren watsa labarai na mataimakin kakakin majalisar wakilan tarayya ya sanar da rasuwar Sarkin Bashar kuma yayan uban gidansa, Alhaji Adamu Idris, yau.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta tabbatar da mutuwar wani matashi ɗan shekara 21 a duniya a wurin shagalin bikin Bazday bayan ya sha abinda ya fi karfinsa.
Wani bayani da ya fito ya nuna cewa sakamakon ruftawar gini na karshen nan a Legas, an gano gawarwakin wata mace da namiji da suka mutu suna tsaka da jin dadi.
Sanannen ɗan bindigan nan, Bello Turji, ya nuna ɓacin rans akan harin da jirgin yaƙin rundunar sojin saman Najeriya ya kai mafakarsa duk da ya aje makamai.
Tsohon shugaban majalisar Dattawa, Sanata Bukola Saraki, yace yana iya bakin kokarinta a ɓoye amam hara yanzu yan Najeriya ba su da zabin da ya wuce Atiku.
Yayin da rikicin PDP ta ƙara ɗaukar zafi, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bar Najeriya zuwa wata ƙasa da ba'a faɗa ba a nahiyar Turai ranar Jumu'a da dare.
Yayin da PDP ke ta faɗi tashin kawo ƙarshen dambarwar dake neman jiƙa mata aiki a zaɓen 2023, wani jigo da mambobi 200 sun tattara sun koma APC a jihar Delta.
Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace rikicin da ya addabi jam'iyyar PDP na tura sako ln haɗari ga yan Najeriya yayin da ke gab da fita runfunan zaɓe a 2023.
Ahmad Yusuf
Samu kari