- All (1065)
- Labarai (920)
- Siyasa (122)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (7)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
yar gidan gwamnan jihar kano Asiya Balaraba ce ta bukaci da kotu ta raba aurenta da mijinta da suka shafe kusan shekara goma sha shida a tare suna rayuwar aure
Ministan Kwadogo yayi kira ga hukumomin gwamnati da ma'aikatu da jihohi da su maida hankali wajen aiwatar da mafi karancin albashi domin hakan zai taimaka.
Dan takarar shugaban Kasa a Jam'iyyar APC Bola AHmed Tinubu yace muddin aka zabe shi a matsayin shugaban kasar Nigeria to maganr kuma wutar lantarki ta kare
Jam'iyyar People Demo PDP mai adawa a NIgeria tace kar shgaba Muhammadu Buhari yayce zaiyiwa dan takarar jam'iyyar APC kamhe, suna mai rokansa da yaje a zauna
Wasu rukunin gugan tsoffin kansilolin jihar kano ne suka hadu sukayiwa gwamna jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje alqunuti kan danne musu hakki da yayi..
Sama Da 'Yan Boko Haram Dari Da Hamsin Sojiji Suka Kashe Yanzu a wani hari da dakarun sojin saman na sojijin Nigeria suka kaimu su a sansaninsu da suke boya
Tsohon shugaban majalissar dattijai ta kasa Abubakar Bukulo Saraki yayi kira da jami'an tsaronn kasar nan suyi baya-baya da aikin 'yan siyasa wajen aiyukansu
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC Fetus Kyamo yace ya kamata a binciki jam'iyyar adawa ta PDP ko kuma a gayyaceta wajen jami'ai.
gwamnatin tarayyya tace ba abinda zata ce game da gwamnann babban bankin kasa kan rikicin da ya dabaibayeshi illa ta zuba ido ta ga abinda kotu zata zartar
AbdulRahman Rashida
Samu kari