- All (1039)
- Labarai (897)
- Siyasa (121)
- Labaran duniya (9)
- Wasanni (5)
- Mutane (4)
- Nishadi (2)
- Labaran Kannywood (1)
AbdulRahman Rashida
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben jam'iyyar APC Fetus Kyamo yace ya kamata a binciki jam'iyyar adawa ta PDP ko kuma a gayyaceta wajen jami'ai.
gwamnatin tarayyya tace ba abinda zata ce game da gwamnann babban bankin kasa kan rikicin da ya dabaibayeshi illa ta zuba ido ta ga abinda kotu zata zartar
Ministan labarai da al'adu Alhaji Lai muhammad yace gwamnati ta damu mutuka, kuma tayi nadamar abinda ta aikata a jihar Zamfara, kan rasa rayukan fararen hula
Gidauniyar Anap da POI Polls sun gidauniyar binciken kuri'ar jin ra'ayi tsakanin yan Najeriya kuma sakamakon ya nuna cewa Peter Obi ke kan gaba wajen nasara.
Tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar kujerar shugaban kasa karkashin inuwar jam'iyyar adawa ta Peoples Democratic Party PDP, AlhajiAtiku Abubakar.
Shugaban hukumar bayar da agajin gaggawa da tallafi na jihar ne ya bayyana yawan jariran da aka haifa a sansanin yan gudun hijira da ke babban birnin jihar
Tsohuwar ministan Buhari, kemi Adeson tace peter obi ya saba saba lamaba a yawancin kiddiga ko lissafin da yake yawan yi, musamman wanda ya shafi alkaluma.
matar wani dan majalissar zata shafe wasu lokuta a gidan kaso sabida wani laifi da ta aikata wanda kotun ta tabattar da kamata da shi kuma ta umarci a kaita can
An dawowa da Nigeria kudin ciyar da alhazai da aka gazar da ciyar dasu a kakar aikin hajin bana a nigeria, kamar yadda shugaban hukumar aikin hajjin ya sanar
AbdulRahman Rashida
Samu kari