Abdullahi Abubakar
5762 articles published since 28 Afi 2023
5762 articles published since 28 Afi 2023
Ɗan wasan Super Eagles a Najeriya, Ademola Lookman ya zura kwallo mai muhimmanci a kungiyar ƙwallon ƙafa ta Atlanta wanda ta tsallaka zuwa wasan ƙarshe.
Tsohon dan Majalisar Tarayya a jihar Ebonyi, Hon. Sylvester Ogbaba ya yi murabus daga jami'yyar PDP bayan wasu jiga-jiganta sun watsar da ita a jiya.
Jam'iyyar PDP a jihar Ondo ta sanya yau Alhamis 25 ga watan Afrilu a matsayin ranar gudanar da zaben fidda gwani inda ta ware daliget 627 domin yin zaɓe a jihar.
Jigon jami'yyar APC, Salihu Lukman ya shawarci Sanata Rabiu Kwankwaso kan neman shugabancin kasar inda ya bukaci jam'iyyar ta sasanta da shi a siyasance.
Hukumar EFCC ta sanar da janye daukaka kara da ta yi kan hukuncin kotu da ta dakatar da ita yunkurin cafke tsohon gwamnan jihar Kogi, Yahaya Bello.
Yayin da ake shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ondo, Abass Mimiko wanda kani ne ga tsohon gwamnan jihar, Olusegun Mimiko ya samu tikitin tsayawa takara.
Shugaban jam'iyyar APC a Najeriya, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ce jam'iyyar ce kadai za ta kawo mafita ga 'yan ƙasar a halin da ake ciki yanzu.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa ta UPPP ta shawarci Shugaba Bola Tinubu ya gargadi hukumar EFCC kan binciken tsohon gwamnan Kogi, Yahaya Bello.
Kwana daya kacal bayan tsohon gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha ya yi murabus daga jam'iyyar PDP, wasu jiga-jiganta takwas sun yi murabus a yau Laraba.
Abdullahi Abubakar
Samu kari