Abdullahi Abubakar
7333 articles published since 28 Afi 2023
7333 articles published since 28 Afi 2023
Wasu mazauna yankunan Idi da Ranbadawa a jihar Sokoto sun nemi gwamnati ta tsare su daga zaluncin Kallamu, wani fitaccen dan bindiga mai alaka da Bello Turji.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya taya Dr. Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 75 inda ya yaba masa kan gudunmawar da ya bayar ga ci gaban ƙasa.
Tsohuwar Ministar mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta ce ko kadan ba ta yi nadamar abubuwan da ta yi lokacin tana Minista kafin a kore ta daga mukaminta ba
Gwamnan jihar Oyo, Seyi Makinde ya yi martani kan rikita-rikitar da ake yi kan shirin kafa kotunan Shari'ar Musulunci inda ya ce zai tabbatar da bin tsarin doka.
Rundunar ‘yan sanda a jihar Borno ta cafke jigon NNPP, Attom Magira kan zargin sukar gwamna Babagana Zulum da kuma shirin hadakar jam'iyyun adawa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bukaci 'yan Najeriya su taya shugabanni da addu'a, kaunar juna, zaman lafiya, da hadin kai yayin bikin Kirsimeti na bana.
Yayin da wata kungiya ke shirin taro kan shari'ar Musulunci a Oyo, Ƙungiyar matasan Yarbawa ta yi fatali da shirin kafa kotunan Musulunci a yankinsu.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya yi magana kan yadda cire tallafin mai ya shafi mutane da tattalin arzikinsu inda ya ba da labarin yadda lamarin ya shafi wani abokinsa.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya shawarci ‘yan Najeriya su koyi yadda za su rage amfani da makamashi domin magance matsalar hauhawar farashin kudin wutar lantarki.
Abdullahi Abubakar
Samu kari