Abdullahi Abubakar
5752 articles published since 28 Afi 2023
5752 articles published since 28 Afi 2023
Oba na Benin, Ewuare II ya zargi hukumar yaki da cin hanci ta EFCC inda ya ce wasu jami'anta na karbar rashawa musamman fifita wadanda suka fi bata kuɗi.
Rundunar 'yan sanda a jihar Akwa Ibom ta tabbatar da sace basarake, Ogwong A Abang a jihar a daren jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan sun kutsa kai cikin fadarsa.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya nuna alhini kan rasuwar basarake a jihar, Oba Aderemi Adedapo da ke sarautar Ido-Osun a jihar a yau Lahadi.
Rundunar sojojin Dimukradiyyar Congo sun sanar da dakile wani mummunan juyin mulki daga ƴan kasar da kuma mayakan kasashen ketare a yau Lahadi 19 ga watan Mayu.
Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya sallami dukkan shugabannin kananan hukumomi 21 da ke jihar inda ya ce wa'adinsu ya kare a kan madafun iko.
Gwamnatin Tarayya ta bakin Ministan yada labarai, Mohammed Idris ta yi martani kan hadewar Atiku Abubakar da Peter Obi yayin da ake tunkarar zaben 2027.
An shiga jimami bayan rasuwar fitaccen malami a Jami'ar Maiduguri da ke jihar Borno, Farfesa Mustapha Kokari a jiya Asabar 18 ga watan Mayu bayan fama da jinya.
Gwamna Siminalayi Fubara na jihar Rivers ya ce ayyukan da ya gudanar a jihar yafi shekaru takwas na gwamnatin Nyesom Wike saboda ayyukan alheri da ya kawo.
Jama'ar yankin mazabar Kaura Namoda/Birnin Magaji karkashin Coalition for Sustainable Development sun koka kan dan Majalisa, Sani Jaji tare da shirin masa kiranye.
Abdullahi Abubakar
Samu kari