Abdullahi Abubakar
7323 articles published since 28 Afi 2023
7323 articles published since 28 Afi 2023
Wasu majiyoyi masu karfi sun musanta rahotanni da ke cewa wai rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke rikakke kuma shugaban yan ta'adda, Bello Turji.
Gwamna Hyacinth Alia na jihar Benue ya jaddada ikonsa a mataayin gwamna inda ya gargadi masu neman kawo masa cikas a cikin mulkinsa da cewa su yi hakuri.
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi, ya gana da fitaccen jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, a ofishinsa da ke Abuja.
Rundunar Sojin Najeriya ta yi jimamin mutuwar dokinta mai muƙamin 'Sergeant', Dalet Akawala a jihar Kaduna, wanda ya mutu a ranar 24 ga Janairu, 2025.
Tsohon Kakakin Majalisar Dokokin jihar Legas, Mudashiru Obasa, ya bayyana dalilin da ya sa yake fuskantar matsaloli inda ya ce neman kujerar gwamna ba matsala ba ne.
Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya tura sakon ta’aziyya ga Musulmai da Kiristoci kan mutuwar Qamardeen Ajala da Engr. Sunday Makinde.
Kungiyar Kiristoci ta Arewa ta bukaci karin manyan mukamai a gwamnatin Bola Tinubu inda ta yaba da tsarin hada kan kowa, amma ta nemi karin wakilcin Kiristoci.
Yan ta'addan Boko Haram sun kai hari da motocin yaki, suna kona gine-gine da motoci inda suka hallaka kwamandan sojoji tare da jikkata wasu a jihar Borno.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.
Abdullahi Abubakar
Samu kari