
Abdullahi Abubakar
5164 articles published since 28 Afi 2023
5164 articles published since 28 Afi 2023
Gwamna Muhammad Yahaya na jihar Gombe ya nuna farin cikinsa da nasarar matashiya Hajara Ibrahim daga jihar a gasar musabaka ta duniya da aka yi a Jordan.
Awanni kadan bayan gargadi daga hukumar 'yan sanda, da safiyar yau Litinin ce 26 ga watan Faburairu aka barke da zanga-zanga a jihar Legas kan halin da ake ciki.
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi jami’an SSO da aka dauka don kula da ingancin ilimi a jihar kan kula da ayyukansu inda aka musu barazana kan alawus.
Bayan kalaman wani malamin addini kan Remi Tinubu, wata kungiya a Arewacin Najeriya, Arewa Think Tank ta yi martani inda ta bukaci a hukunta malamin.
Wani rahoto a kasar Burtaniya ya fitar da jerin kasashen Nahiyar Afirka 10 da suka fi fama da matsalar daukewar wutar lantarki wanda ya ke gurgunta tattalin arziki.
An yi ta yada rahotannin cewa akwai yiwuwar yunkurin juyin mulki a fadar shugaban kasar Najeriya a daren jiya Lahadi 25 ga watan Faburairu a birnin Abuja.
Kungiyar Kabilar Ibo ta bukaci tsohon shugaban kasa, Janar Yakubu Gowon ya nemi afuwarsu kan rawar da ya taka a yakin Biafra a lokacin mulkinsa a Najeriya.
Yayin da wasu ‘yan Majalisu 60 suka bukaci juya tsarin mulkin kasar zuwa na Fira Minista a kasar, tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo ya fadi yadda za a yi.
Fitaccen malamin addini, Fasto Dakta Azehme Azena ya yi nasarar lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar NNPP da aka gudanar a jihar yayin da ake shirin yin zabe.
Abdullahi Abubakar
Samu kari