Abdul Rahman Rashid
4128 articles published since 17 May 2019
4128 articles published since 17 May 2019
Legas - Shugabannin kamfanin Air Peace sun yi martani ga masarautar Kano cewa su suka jinkirta jirginsa na birnin Banjul, Gambia zuwa Legas makon da ya gabata.
Wasu yan Najeriyan da suka makale a Ukraine sakamakon yakin kasar da kasar Rasha basu da niyyar dawowa gida. Ministan harkokin wajen Najeriya, Geoffrey Onyema.
An cire kasar Rasha daga cikin gasar kwallon kofin duniya kuma an dakatad da duka kungiyoyin kwallon kasar daga duniyar kwallo sakamakon yakin da take yi da kas
Sheikh Dr Ahmad Mahmud Gumi, ya bayyana ra'ayinsa kan wani labari dake cewa Wai Gomnatin Zamafara zata kashe miliyonin kudi domin Taron Maulidi na biyu acikin.
Hukumar shirya zaben kasa mai zaman kanta watau INEC a ranar Asabar ta sanar da sabbin ranakun gudanar da zaben shugaban kasa, gwamnoni da yan majalisu a 2023.
Sakataren kwamitin yaki da rashawa na fadar Shugaban kasa (PACAC), Sadiq Radda, ya bayyana cewa Gwamna Abdullahi Ganduje na Kano na da tambayoyi da yawa kansa.
Ruwan sauya sheka daga jam'iyyar All Progressive Congress (APC) a jihar Gombe ya dau sabon salo yayinda tsohon shugaban majalisar dokokin jihar, Markus Samuel.
Shugaban tsare-tsare na masarautar Kano, Isah Bayero, ya baiwa Air Peace sa'o'i 72 su baiwa mai martaba Sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero, hakuri bisa wulaka
Abuja - Hukumar shirya zabe ta kasa mai zaman kanta INEC ta sanar da ranar da za'a gudanar da zaben shugaban kasa, yan majalisa da gwamnoni na shekarar 2023.
Abdul Rahman Rashid
Samu kari