Yan mata masu kasa da shekara 20 guda 20,000 ke haihuwa ko wace rana

Yan mata masu kasa da shekara 20 guda 20,000 ke haihuwa ko wace rana

- Kwamitin Majalisar dinkin duniya ta gano yawan mutane ta tabbatr da cewa yan mata masu kasa da shekaru 20 guda 20,000 ke haihuwa a kowace rana a kasashe masu tasowa

- Gwamnatin jihar legas tayi alkawarin zata sa hannun jari cikin ilimantar da yara da karfafa yan mata masu kasa da shekara 20

Yan mata masu kasa da shekara 20 guda 20,000 ke haihuwa ko wace rana

Kwamitin majalisan dinkin duniyan (UNFPA) ta ce yara mata masu shekaru tskanin 15 da 19 guda 20,000 ke haihuwa kulli yaumin  a kasashe masu cigaba Yayinda yak e maganan, gwamnatin jihar legas ta bayyana damuwar ta da karuwan zalunci akan ‘yaya mata da kuma kara yawan zubar da ciki. A wata yunkurin kawo sauyi, gwamnatin jihar legas ta sha alwashin sanya hannun jari a karfafa ilimi

Yayinda yake jawabi a taron ranar yawan mutane mai take “ sanya hannun jari cikin yan mata” shugaban ofishin UNFPA na jihar Legas Omoolaso Omosehin yace taken na Magana ne akan yan matan da aka share a al’umma.

KU KARANTA : Boko haram ta kai hari ga jami’an UN a Bama

Game da rahoton  Jaridar New Telegraph , mai lakcan ya kara da cewan yan mata masu ciki ya karu a kasha 23 cikin dari

Masu Karin bayani akan zancen , sakataren din din din ma’aikatar tattalin arzikin kasa da kasafin kudi, Abayomi Kadri, yace jihar legas zatayi iyakan kokarinta wajen kawo sauyi cikin al’amarin

Asali: Legit.ng

Authors:
Mudathir Ishaq avatar

Mudathir Ishaq Mudathir Ishaq is the head of the Hausa desk at Legit.ng. He studied Industrial Chemistry as first degree at the University of Abuja, Journalism (CSR Specialization) with the Michigan State University and runs MSc Industrial Chemistry from the Nasarawa State University, Keffi. With more than a decade experience in news reporting and content editing, he has interviewed influential personalities. He can be reached on: mudathir.ishaq@corp.legit.ng