COVID-19: Buhari ya halarci taron ECOWAS ta yanar gizo (Hotuna)
A yau Alhamis, 11 ga watan Yunin 2020 ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci taron kungiyar habaka tattalin arzikin kasashen Afrika ta yamma (ECOWAS) ta yanar gizo.
Sun tattauna a kan yunkurin kasashen Afrika na Yamma wurin kawo karshen muguwar annobar korona da ta zama ruwan dare, dama duniya.
Shugaban kasar ya halarci taron daga fadar gwamnatin kasar nan da ke babban birnin tarayya, Abuja.
KU KARANTA: Kada ku bar rayukan jama'a ta su tafi a haka - Buhari ga dakarun soji
Domin sauke manhajar labaran Legit.ng a wayar ku ta hannu, latsa wannan rubutu na kasa:
https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa
Ku biyo mu a shafukanmu na dandalin sada zumunta:
Facebook: https://facebook.com/legitnghausa
Twitter: https://twitter.com/legitnghausa
Idan kuna da wata shawara ko bukatar bamu labari,
Tuntube mu a: labaranhausa@corp.legit.ng
Asali: Legit.ng