![Ana cikin rikicin sarauta gwamnatin Abba ta aika da gargadi ga al'ummar Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d45b277f36540264.jpeg?v=1)
Cutar Coronavirus
![Ana cikin rikicin sarauta gwamnatin Abba ta aika da gargadi ga al'ummar Kano](https://cdn.legit.ng/images/560x315/d45b277f36540264.jpeg?v=1)
![InnalilLahi: Ana shirin babbar Sallah wasu mutum 19 sun mutu lokaci guda a Arewa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8f547065c64fe067.jpeg?v=1)
![Gwamanti ta fadi yadda za ta kwato bashin da ta rabawa mutane a lokacin Corona](https://cdn.legit.ng/images/360x203/72b7973c27675265.jpeg?v=1)
![Lokaci ya yi: Yayan tsohon gwamnan Sokoto, Liman Tambari ya rasu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/db8e128f5c1595bc.jpeg?v=1)
![NICRAT ta kama hanyar magance cutar Sankara mai kashe mutum 78000 a shekara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/7b8af692258125cb.jpeg?v=1)
![Kano: Ana fargabar mutum 45 sun rasa rayukansu sakamakon barkewar sabuwar cuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/23155ee64f0e07d4.jpeg?v=1)
![Lafiya Jari: Ɓarkewar cuta ta jawowa makarantu tafiya hutun dole, an dauki mataki a Jihar](https://cdn.legit.ng/images/190x107/66efabac742c8a16.jpeg?v=1)
Kwamishinan lafiya na jihar Kuris Riba, Dakta Henry Ayuk, ya bayyana matakan da suke ɗauka bayan cutar kyanda ta ɓalle a wasu makarantu biyu a jihar.
![Tallafin COVID-19: Gwamnatin Jigawa ta dakatar da jami’an da aka kama da laifin karkatar da N1.7bn](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b0f1bfab503610c0.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Jigawa ta dakatar da daraktan shirin Fadama III da manyan jami'an shirin su 27 saboda zargin karkatar da naira biliyan 1.7 na tallafin COVID-19.
![Yanzun nan: FG ta tabbatar da barkewar wata muguwar cuta a jihar Arewa](https://cdn.legit.ng/images/190x107/70ad0ec19b79214c.jpeg?v=1)
Hukumar NCDC ta tabbatar da bullar cutar zazzabin dengue a jihar Sokoto da ke arewa maso yammacin Najeriya. Ta tabbatar da hakan ne a ranar Asabar, 16 ga Disamba.
![Annobar 'Korona' ta sake dawo wa Najeriya? Gaskiya ta bayyana kan lamarin](https://cdn.legit.ng/images/190x107/8545f28fe4827406.jpeg?v=1)
Gwamnatin Tarayya ta yi martani kan jita-jitar sake bullar cutar annobar 'Korona' a Najeriya inda ta ce babu kamshin gaskiya kan labarin da ake yada wa.
![Majalisar wakilai ta ba AGF wa'adin sa'o'i 72 domin bayar da ba'asi kan N100bn na tallafin COVID-19](https://cdn.legit.ng/images/190x107/7b8d237c87152eb3.jpeg?v=1)
Majalisar wakilai ta ɗauki matakai kan binciken yadda aka kashe N100bn na tallafin COVID-19, inda ta umarci Akanta Janar ta tarayya ta bayar da rahoto a kai.
![Ido Zai Raina Fata: ‘Yan Majalisa Su Ka Dauko Binciken Kudin Tallafin COVID-19](https://cdn.legit.ng/images/190x107/6bc902609baea8ba.jpeg?v=1)
Majalisa za ta yi bincike kan N183bn na tallafin da aka batar a lokacin annobar Coronavirus. Za a binciki lamarin, sai a gabatar da rahoto a mako hudu.
![Gwamna Ya Aika Ta’aziyya Yayin da Aka Sake Yin Rashin Dattijo a Arewacin Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/b0f10066c429a0ba.jpeg?v=1)
Ba a gama makokin Farfesa Umaru Shehu ba, sai ga labarin wata mutuwa a Jigawa. Marigayin ya rasu ya na mai shekara fiye da 80 da haihuwa a duniya.
![Yanzun nan: Kwanaki kadan da yin ritaya, tsohon kakakin soja ya kwanta dama](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0618731a4a12f3be.jpeg?v=1)
Yanzu muke samun labarin yadda aka ji rasuwar tsohon kakakin rundunar sojin Najeriya Manjo Janar Bernard Onyeuko bayan da ya kwanta rashin lafiya a asibiti.
![Yanzu-Yanzu: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Kulle Makarantu Saboda Bullar Cutar Mashako, Ta Bayyana Matakin Dauka Na Gaba](https://cdn.legit.ng/images/190x107/abd5ef58ccdb4d47.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Bauchi ɗauki matakin gaggawa bayan ɓullar cutar Mashaƙo a jihar wacce ta halaka ɗalibai biyu. Gwamnatin ta kulle makarantun da abun ya shafa.
Cutar Coronavirus
Samu kari