Cutar Coronavirus
Ba a gama makokin Farfesa Umaru Shehu ba, sai ga labarin wata mutuwa a Jigawa. Marigayin ya rasu ya na mai shekara fiye da 80 da haihuwa a duniya.
Yanzu muke samun labarin yadda aka ji rasuwar tsohon kakakin rundunar sojin Najeriya Manjo Janar Bernard Onyeuko bayan da ya kwanta rashin lafiya a asibiti.
Gwamnatin jihar Bauchi ɗauki matakin gaggawa bayan ɓullar cutar Mashaƙo a jihar wacce ta halaka ɗalibai biyu. Gwamnatin ta kulle makarantun da abun ya shafa.
Wata baƙuwar cuta wacce ba a san musabbabinta ba, ta ɓulla a garin Kafanchan na jihar Kaduna. Cutar ta janyo kulle makarantu yayin da mutum huɗu suka rasu.
A jihar Anambra an samu yaron gida ya kashe malamin jami’an da yake yi wa aiki, ya yi sanadiyyar mutuwar ubangidansa saboda sun samu sabani a kan dafa shinkafa
Garuruwa akalla 30 ake tunanin za su yi fama da matsalar annoba a Najeriya. Wani jami’in NEMA ya fitar da sanarwa cewa a shiryawa ambaliyar ruwa da zai barke.
Hukumar lafiya ta duniya ta bayyana yadda aka yi nasarar kawo karshen annobar Korona da ta addabi duniya a shekarun da suka gabata kadan da suka dame wa kowa.
An hana shigo da Indomie, sai an duba ko yana jawo ciwon kansa kamar yadda ake ryawa. Shugabar Hukumar NAFDAC ta kasa, Farfesa Mojisola Adeyeye ta shaida haka.
Hukumar kula da cututtuka masu yaduwa ta NCDC ta bayyana kadan daga abin da cutar mashako ta jawo ta kuma kashe mutane da yawa a jihar ta Kano da ke Arewa.
Cutar Coronavirus
Samu kari