Jihar Zamfara
Dan ta'adda Bello Turji ya yi karin haske kan neman sulhu da gwamnatin Najeriya da jihar Zamfara. Turji ya sake sabon bidiyo yana neman a kori yan sa kai.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya biya ma'aikatan da suka yi ritaya a jihar bashin kudaden da suka biyo tun daga shekarar 2011. 'Yan fansho sun samu kudi.
Kungiyar APC Akida Forum ta fito ta nemi afuwa a wajen karamin ministan tsaro, Bello Matawalle kan zanga-zangar da ta yi a hedkwatar EFCC domin a bincike shi.
A wannan labarin, za ku ji cewa rikakken dan ta'adda, Bello Turji ya kalubalanci rundunar tsaron kasar nan, inda ya ce mutuwa ba ta bashi tsoro, amma ya nemi sulhu.
Wani mai sharhi kan al'amuran jama'a ya caccaki gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, kan yadda yake dora alhakin matsalar rashin tsaro kan Matawalle.
Kasurgumin dan ta'adda, Bello Turji ya fitar da sabon bidiyo a jiya Litinin 30 ga watan Satumbar 2024 a jihar Zamfara inda ya yi jimamin mutuwar Halilu Sabubu.
Gawurtaccen shugaban 'yan bindiga, Bello Turji ya kafawa gwamnati sharadi na wanzar da zaman lafiya a jihar Zamfara. Ya kuma soki Dauda Lawal da Bello Matawalle.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da faruwar wani hatsari wanda ya lakume rayukan wasu mutane shida 'yan gida daya. An ce mota ce ta kwacewa direba.
A wannan labarin, za ku ji cewa wani dan bindiga, Kachalla Gajere ya kashe rikakken jagoran yan ta’adda, Kachalla Tsoho Lulu a wata arangama da ta afku a Zamfara.
Jihar Zamfara
Samu kari