Jihar Zamfara
Rahotanni sun tabbatar da cewa dakarun 'Operation TSAFTAN DAJI III' sun fatattaki 'yan bindiga a yankin Zurmi da ke jihar Zamfara a Arewacin Najeriya.
Jam'iyya mai mulki ta APC ta na cigaba da karbar yan jam'iyyar adawa, yayin da ɗan majalisar Jigawa daga jam'iyyar NNPP ya sauya zuwa sheka a ranar Alhamis.
Shugaban sojojin Najeriya, Oluyede ya kai ziyara a Zamfara don duba matsalar tsaro, karɓar bayanai daga kwamandoji, da karfafa gwiwar dakarun fagen fama.
Rundunar 'yan sandan Zamfara ta tabbatar da cewa wani abin fashewa ya jawo gobara a wata kasuwa dake jihar, har ta yi sanadiyyar konewar mutane da dama.
Hatsabibin dan fashi a jihar Zamfara, Gwaska Dankarami, na shirin mika wuya bayan arangama da Sani Dangote inda wasu suka ce ana nemansa ruwa a jallo.
Gwamnatin jihar Zamfara ta hana dukkanin tarukan siyasa a jihar don kare zaman lafiya, amma APC ta ce matakin bai dace ba, tana mai cewa ba za a hana ta ba.
Jam'iyyar PDP a Zamfara ta karyata zargin da APC ta yi mata na cewa ta na da hannu a cikin harin da aka kai wa taron da ta gudanar a jihar a ranar Asabar.
Mazauna garin Maru a jihar Zamfara sun fito kan tituna domin nuna adawarsu kan karuwar hare-haren 'yan bindiga. Sun bukaci hukumomi su dauki mataki.
Gwamnatin tarayya da hadin gwiwar gwamnatin Zamfara sun kaddamar da shirin sauya tunanin 'yan bindiga a Arewa ta Yamma. Za a karbi 'yan ta'adda da suka tuba.
Jihar Zamfara
Samu kari