Jihar Zamfara
Karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle ya bayyana cewa gwamnatin Najeriya ba za ta zuba idanu wasu 'yan siyasa su na kokarin tunzura jama'a da haddasa fitina ba.
Jami'an DSS sun kama wani matashi da ya shigo da makamai daga Nijar zuwa Nijar. Matashin ya tsere yayin da sojoji suka nemi kama shi kafin a kamo shi daga baya.
Jami'an tsaro na hukumar DSS sun samu nasarar cafke wani hatsabibin mai safarar makamai a jihar Zamfara. Jami'an na DSS sun cafke shi ne bayan samun bayanan sirri.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta sauke ɗan majalisa mai wakiltar Talata Mafara. Hon. Aliyu Ango Kagara, ta ayyana kujerarsa a matsayin babu kowa.
Rundunar tsaron Najeriya ta bayyana cewa jami'anta sun matsa kaimi domin tabbatar da an kawo karshen kasungurmin dan ta'addan nan da ya addabi jama'a, Bello Turji.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar DSS sun kama makamai ana shirin shigoawa da su Najeriya daga kasar Nijar. An kama motar a Kaura Namoda a Zamfara.
Wasu majiyoyi masu karfi sun musanta rahotanni da ke cewa wai rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke rikakke kuma shugaban yan ta'adda, Bello Turji.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi wa shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, wankin babban bargo bayan ya ranta a na kare ya bar mayakansa. Ta ce matsoraci ne.
Gwamnan Dauda Lawal, ya bai wa dalibai 16 da suka yi karatun jinya daga Sudan aiki kai tsaye, yayin da ya jaddada cewa Zamfara ta ayyana dokar ta baci kan ilimi.
Jihar Zamfara
Samu kari