Jihar Zamfara
Sojojin Najeriya sun kama dan bindigar da harsashi ya kare masa yana tsaka da fafatawa da sojin Najeriya a jihar Zamfara. An kama shi ne bayan an kashe wasu.
Wani jigo a sansanin Bello Turji ya bayyana cewa ya tuba, kuma ya na neman gwamnti ta amince ya zubar da makamnsa domin kawo karshen ayyukan ta'addanci da ya ke yi.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a jihar Zamfara, sun samu nasara kan 'yan bindiga. Sojojin sun hallaka miyagun tare da cafke wani mutum daya.
Sojojin Operation Fansan Yamma sun kai farmaki maboyar Bello Turji a Zamfara, inda suka kwato makamai tare da ceto mata da yara da aka yi garkuwa da su.
Gwamna Dauda Lawal ya jihar Zamfara ya sake matsaya a kan yin sulhu da 'yan ta'addan da su ka addabi garuruwa dabandaban da ke jiharsa don wanzuwar zaman lafiya.
Masana a harkokin tsaron Najeriya sun ba da shawarar a rika yin taka tsan-tsan a wajen batun yin sulhu da 'yan ta'addan da ke kashe bayin Allah a kullum.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro, sun yi raga-raga da 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a farmakin
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana cewa ana samun nasarori sosai a yakin da ake yi da 'yan bindiga a jihar. Gwamnan ya ce hare-hare sun ragu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da jikkata wasu da dama.
Jihar Zamfara
Samu kari