Yar Makaranta
Wata mata mai matsakaicin shekaru tana hannun hukuma bayan ta yi yunkurin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 a Jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Dalibin, Ba
Kano -Mahaifin Hanifa Abubakar, yarinya yar shekara biyar da Malamin makaranta ya sace kuma ya kashe ya bayyana alhininsa bisa abinda ya afkawa shi da iyalansa.
Gwamnatin jihar Kano ta bada umurnin kulle makaratar Noble Kids Academy dake Kwanar Dakata, karamar hukumar Nasarawa, inda aka tono gawar daliba Hanifa Abubakar
Abuja - Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa majalisar dinkin duniya ta shirya hada kai da ita wajen inganta shirin ciyar da dalibai a makarantun firamaren Najeriy
Jami’ar Tansian da ke Umunya a jihar Anambra tare da hadin gwiwar Chartered Insititute of Education Practitioners da ke Ingila, CIEPUK za ta dauki nauyin karatu
Hukumar Kula da Ingancin Makarantun na jihar Kaduna, KSSQA, a ranar Juma'a, ta rufe makarantun Islamiyya biyu a jihar har sai masha Allahu kan zargin haikewa da
An hana daliban makarantar sakandaren Igboye dake garin Epe, jihar Legas biyu zana jarabawa saboda suna sanye da Hijabi. Hakazalika an hanasu shiga makaranta.
Biyo bayan amincewa da bude dukkan makarantu a ranar 18 ga watan Janairu, gwamnatin tarayya ta sabunta sharudan da kowacce makaranta za ta dauka bayan an koma
Kungiyar ASUU za ta iya komawa wani sabon yajin-aiki kwanan nan. An shiga 2021 ba a biya EAA ba, sannan gwamnatin tarayya ta ki biyan Malaman albashin Disamba.
Yar Makaranta
Samu kari