Yar Makaranta
Wani yaro dan Najeriya ya samu doguwar rigar makaranta da ta girme shi daga telansa, lamarin da ya girgiza da yawan jama'a a kafafen sada zumunta na Twitter.
Gwamnatin Jihar Kano, a ranar Talata ta ce ba a makaranta ne fashewar tulun gas ya faru a Sabon Garin Kano ba, The Nation ta rahoto. Kwamishinan Labarai, Malam
Makarantun gwamnatin Sokoto da Zamfara ba su da dalibai masu WASSCE. Babu dalibin makarantar gwamnati da aka yi wa rajista daga yankin Arewan a shekarar 2022.
Gwamnatin tarayya na kashe kimanin naira bilyan 10 a wata wajen shirin ciyar da daliban makarantun firamare a fadin tarayya. Wannan aiki na gudana ne karkashin
Wata kungiya mai zaman kanta ta bayyana damuwarta game da yadda gwamnatin Gombe ke amfani da yara da sunan siyasa. Wannan lamari ya jawo mutuwar daliba a jihar.
Indiya -Hukumomi a kudancin Indiya sun bada umurnin rufe makarantu ranar Talata yayinda zanga-zanga ya barke kan hana dalibai mata Musulmai shiga aji da Hijabi.
Wata mata mai matsakaicin shekaru tana hannun hukuma bayan ta yi yunkurin garkuwa da wani dalibi mai shekaru 5 a Jihar Kano, Daily Trust ta ruwaito. Dalibin, Ba
Kano -Mahaifin Hanifa Abubakar, yarinya yar shekara biyar da Malamin makaranta ya sace kuma ya kashe ya bayyana alhininsa bisa abinda ya afkawa shi da iyalansa.
Gwamnatin jihar Kano ta bada umurnin kulle makaratar Noble Kids Academy dake Kwanar Dakata, karamar hukumar Nasarawa, inda aka tono gawar daliba Hanifa Abubakar
Yar Makaranta
Samu kari