Yan Fashi Da Makami
Yan fashi da makami sun farmaki ofishin ƴan sanda da bankunan kasuwanci biyu a jihar Kogi, sun yi awon gaba da maƙudan kudade da ba a tantance ba har yanzu.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Kungiyoyin 'yan ta'adda na ISWAP da na Boko Haram sun yi wani kazamin fada a tsakaninsu, wanda ya yi silar mutuwar mutane da dama a Tafkin Chadi.
Kwamishinan yan sandan Kano, CP Muhammed Hussaini Gumel, ya ce dakarun rundunar yan sanda sun samu nasarori masu dumbin ya kananan hukumomi 44 a jihar.
Akalla mutum shida ne aka yi garkuwa da su yayin da aka kashe mutum daya a wani sabon farmaki da 'yan bindiga suka kai a wani kauyen Sokoto a cewar rahoto.
Rundunar 'yan sanda ta tabbatar da sace wasu jami'anta guda biyu, mace mai ciki, da wasu mutum 21 a jihar Taraba. Tuni rundunar ta tura jami'anta don kwato su.
Rundunar ƴan sandan babban birnin tarayya Abuja ta yi ram da wasu hatsabiban yan fashi da makami da ta jima tana nema ruwa a jallo, ta bayyana sunayensu gaba ɗaya.
'Yan fashi da makami sun dira kan wasu bankuna biyu a Ikere Ekiti, jihar Ekiti, kuma ana hasashen mutum uku ne suka rasa rayukansu a wanna farmakin.
An rawaito cewa Anas ya kashe abokinsa a watan Yunin shekarar 2017 bayan rikici ya barke tsakaninsa da Mukhtar kan Naira dari. Kotu ta ba da umurnin rataye shi.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari