Yan Fashi Da Makami
Rundunar 'yan sanda jihar Bauchi ta ce ta kama wasu mutane shida kan zargin aikata laifuka da suka shafi daba da fashi da makami. Haka nan rundunar ta sanar da.
Allah ya yi wa matar nan da ta fi kowa tsufa cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna 63 da yan ta'adda suka yi garkuwa da su a watan Maris din 2022 rasuwa.
Wasu tsagerun yan fashi dauke da bindigogi sun kai farmaki fadar mai martaba Sarkin Minna, Alhaji Umar Farouk Bahago, da yammacin ranar Talata, 5 ga watan Yuli.
Rundunar 'yan sandan jihar Legas ta yi nasarar sake kama wani dan fashi da ya addabi mutane da dama mai suna Kingsley kwanaki 3 da fitowa a gidan gyaran hali.
Rundunar 'yan sandan jihar Lagos ta yi nasarar kwamushe wani mai gadi a jihar bayan ya hada baki da wani matashi suka yi fashi a gidan da yake aiki a Ikoyi.
‘Yan sanda sun cafke wanda ake zargi bayan wani yunkurin yin fashi da makami a Abuja. ‘Yan fashi da makamin sun yi niyyar aukawa mutanen Unguwar Apo a makon nan
Rundunar yan sanda a jihar Edo ta yi nasarar kama wasu guggun masu fashi da makami sanye da kayan sojoji bayan sun farmaki wata mata tare da yi mata fashi.
Wasu ɓarayin doya a jihar Kogi, sun halaka wani ƙaramin yaro har lahira a gonar mahaifin sa. Yaron dai ya gamu da ajalin sa ne bayan yayi ƙoƙarin kama ɗayan su.
Za ku ji labari cewa ‘Yan bindiga sun saki wani bidiyo suna ikirarin cewa suna da buhu-buhun sabin Naira da aka sauya wa fasali da suke sayen makamai da su.
Yan Fashi Da Makami
Samu kari