![Nnamdi Kanu na jin azaba, yunwa yake ji sosai: Lauyansa ya bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3da304c72aed7c20.jpeg?v=1)
Yakin Biyafara
![Nnamdi Kanu na jin azaba, yunwa yake ji sosai: Lauyansa ya bayyana](https://cdn.legit.ng/images/560x315/3da304c72aed7c20.jpeg?v=1)
![Buhari ya yi wa tsoffin sojojin Biyafara 102 afuwa, ya amince da biyansu kudin sallama](https://cdn.legit.ng/images/560x315/4deca69c67a3f77a.jpeg?v=1)
![Ku biya ƴan kudu diyyar asarar da suka tafka lokacin yaƙin Biyafara, Gwamnan Kudu ya faɗawa gwamnatin Buhari](https://cdn.legit.ng/images/360x203/1087222befd777e5.jpeg?v=1)
![Da duminsa: Wasu yan bindiga sun budewa gwamnan Anambra wuta](https://cdn.legit.ng/images/360x203/f1720b02b6cac01b.jpeg?v=1)
![BZF ta ce Hope Uzodinma ya sauka daga kujerar Gwamna nan da makonni 2](https://cdn.legit.ng/images/360x203/21663500609f5d22.jpeg?v=1)
![A na nema a izo keyar Nnamdi Kanu daga kasar waje a dawo da shi Najeriya](https://cdn.legit.ng/images/360x203/be5064d73e25e879.jpeg?v=1)
![Boko Haram sun hallaka masu jana'iza domin daukar fansa a Jihar Borno](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt75culm8pkrp.jpeg?v=1)
Boko Haram sun yi mummunan ta’adi a Jihar Borno inda ‘Yan ta’addan su ka hallaka masu jimamin makokin mutuwa. Tuni Gwamna Zulum ya yi Allah-wadai da wannan hari da a ka kai wanda haryanzu 11 na asibiti.
![Tsohon Soja ya yi alkawarin maganin ‘Yan Boko Haram a cikin watanni 3 rak](https://cdn.legit.ng/images/190x107/e76fe762db620d4f.jpeg?v=1)
Wani tsohon Soja ya sha alwashin ganin bayan Boko Haram idan a ka kira sa ya bada shawara. Sojan ya ce idan a ka kira mu filin daga, za mu gama da Boko Haram a watanni uku.
![Sojojin Najeriya sun fara wani gawurtaccen shiri na lallasa Boko Haram](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ff464f462607fcf8.jpeg?v=1)
A yakin da ake yi da Boko Haram, Rundunar Sojin Najeriya su na kokarin karbo Garuruwan Borno. Rudunar Sojoji sun yi damarar yi wa Boko Haram zuwan farat daya a Yankin Borno inda ake cigaba da kai hare-hare kwanan nan.
![Yaki da ta’addanci: Kasar Amurka za ta baiwa Najeriya manyan jiragen yaki guda 12](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt6sp86483a1v.jpeg?v=1)
Gwamnatin kasar Amurka ta kammala shirye shiryen aiko ma Najeriya manyan jiragen yaki na zamani guda 12, kirar Tucano, tare da dimbin makamai masu sarrafa kansu kamar yadda cinikayya tsakanin kasashen biyu ta kullu.
![Yanzunnan: SSANU, NAAT, NASU da sauran masu yajin aiki sun dawo bakin aiki bayan sulhu](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt7s41leh9crt.jpeg?v=1)
Bayan shafe watanni akalla 3 suna yajin aiki, ma'aikatan jami'o'in Najeriya na SSANU, NAAT da NASU a yau sun janye yajin aikinsu wanda shine ya gurgunta harkar ilimin jam'o'in wata da watanni tun a watan Disambar shekarar 2017
![Kungiyar Jama'atu Nasril Islam tayi kira da a zauna lafiya kan batun fadan kabilanci](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkytp4cronb11lk.jpeg?v=1)
Shugaban Jama'atul Nasril Islam JNI yayi kira ga matasan Yankin Arewacin najeriyya da Suyi hakuri kada su tada zaune tsaye. Biyo bayan harin da aka kaiwa 'yan a
![Jayayya akan yancin Biyafara ya janyo mutuwar dan Najeriya a Indiya](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt4sncg12hu07.jpeg?v=1)
An kashe wani dan Najeriya mai suna N.Chigozie, a India akan musun neman yancin Biyfara bincike ya nuna hatsarin babur yayi sanadiyar mutuwar sa amma kanin sa y
![Dakarun Sojin Biyafara sun gwada ƙwanji da jami’an tsaron Najeriya a Anambra, da dama sun jikkata](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt7mit1nkeue6.jpeg?v=1)
Rahotanni sun bayyana cewa an samu gawar mutum daya bayan wani arangama da aka yi tsakanin Sojojin Najeriya da Yansandan Najeriya a hannu guda, da yan IPOB.
![Wata Matashiya ‘yar Najeriya ta samu takadar kudin Biyafara a akwatin kakanta](https://cdn.legit.ng/images/190x107/vllkyt16rvoii35ne8.jpeg?v=1)
Wata ‘yar Najeriya kuma memba na kungiyar 'yan asalin kafa yankin Biyafara ta samu wasu kofi na takadar kudin mutanen yankin Biyafara a cikin akwatin kakanta
Yakin Biyafara
Samu kari