Yakin Biyafara
Wani tsohon Soja ya sha alwashin ganin bayan Boko Haram idan a ka kira sa ya bada shawara. Sojan ya ce idan a ka kira mu filin daga, za mu gama da Boko Haram a watanni uku.
A yakin da ake yi da Boko Haram, Rundunar Sojin Najeriya su na kokarin karbo Garuruwan Borno. Rudunar Sojoji sun yi damarar yi wa Boko Haram zuwan farat daya a Yankin Borno inda ake cigaba da kai hare-hare kwanan nan.
Gwamnatin kasar Amurka ta kammala shirye shiryen aiko ma Najeriya manyan jiragen yaki na zamani guda 12, kirar Tucano, tare da dimbin makamai masu sarrafa kansu kamar yadda cinikayya tsakanin kasashen biyu ta kullu.
Bayan shafe watanni akalla 3 suna yajin aiki, ma'aikatan jami'o'in Najeriya na SSANU, NAAT da NASU a yau sun janye yajin aikinsu wanda shine ya gurgunta harkar ilimin jam'o'in wata da watanni tun a watan Disambar shekarar 2017
Shugaban Jama'atul Nasril Islam JNI yayi kira ga matasan Yankin Arewacin najeriyya da Suyi hakuri kada su tada zaune tsaye. Biyo bayan harin da aka kaiwa 'yan a
An kashe wani dan Najeriya mai suna N.Chigozie, a India akan musun neman yancin Biyfara bincike ya nuna hatsarin babur yayi sanadiyar mutuwar sa amma kanin sa y
Rahotanni sun bayyana cewa an samu gawar mutum daya bayan wani arangama da aka yi tsakanin Sojojin Najeriya da Yansandan Najeriya a hannu guda, da yan IPOB.
Wata ‘yar Najeriya kuma memba na kungiyar 'yan asalin kafa yankin Biyafara ta samu wasu kofi na takadar kudin mutanen yankin Biyafara a cikin akwatin kakanta
A wajen yunkurin Biyafara,Ka ji Jihohin da ke ba Nnamdi Kanu ciwon kai. Jihar Ribas da Benuwe sun ja kunnen Kanu sannna kuma Mutanen Kabilar Ijaw sun ce a hir.
Yakin Biyafara
Samu kari