Albashin ma'aikata
Gwamnati ta ayyana ranar 1 ga Mayu, 2024 a matsayin rnar da sabon albashin ma'aikata zai fara aiki. Shugaba Tinubu ya yaba da gudunmawar da ma’aikata ke bayarwa.
Kungiyar kwadago ta kasa (NLC) ta yi fatali da matakin da gwamnatin tarayya ta dauka na yi wa ma'aikata karin albashi. Ta ce bata lokaci ne kawai.
Gwamnatin tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ta amince da yi wa ma'aikata da 'yan fansho karin albashi. Zai fara aiki daga Janairun 2024.
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba, 1 ga watan Mayu, a matsayin hutu domin raya ranar ma’aikata ta wannan shekarar, minista Olubunmi Tunji-Ojo ya tabbatar.
Gwamna Godwin Obaseki ya sanar da N70,000 a matsayin sabon mafi ƙarancin albashi ga ma'aikatan jihar Edo kuma ya ce zai fara aiki a farkon watan Mayu, 2024.
Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya ƙaryata rade-radin da ake yaɗawa cewa ya yi karin mafi karancin albashi ga ma'aikata har N70,000 a jihar.
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
An yada wani rubutu a shafukan sada zumunta cewa gwamnatin tarayya za ta fara biyan albashin ma'aikatan jihohi da kananan hukumomi. An gano gaskiya.
Gwamna Francis Nwifuru na jihar Ebonyi ya rage kudin rijistar daliban Jami'ar jihar yayin da ya kara albashin ma'aikata da kaso 20 domin rage musu radadin rayuwa.
Albashin ma'aikata
Samu kari