Albashin ma'aikata
Kungiyoyin kwadago na Najeriya sun sake yin fatali da sabon mafi karancin albashin da gwamnatin tarayya ta gabatar. Sun bukaci a rika biyan ma'aikata N494,000.
Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa babu gwamnatin da za ta iya biyan ma'aikata N497000 a matsayin mafi ƙarancin albashi ba, ta ce abun ya yi yawa.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Godwin Obaseki ta fara biyan sabon mafi karancin albashi na N70,000 ga ma'aikata a jihar mai arzikin man fetur.
Gwamnatin jihar Akwa Ibom ta shawarci gamayyar kungiyoyin kwadago su daina mafarki. Kungiyar Kwadago ta NLC na neman N497,000 a matsayin mafi karancin albashi.
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya sanar da cewa gwamnatinsa za ta fara biyan mafi ƙarancin albashin N30,000 ga ma'aikata a watan Yuni mai zuwa.
A fafutukar da Kungiyar kwadago ke yi na tilasta gwamnati biyan mafi karancin albashin da zai tabuka wani abu a rayuwar ma’aikata. Ta nemi N497,000.
Gwamnatin tarayya ta gabatar da N54,000 a matsayin sabon mafi karancin albashin da take son ta biya ma'aikata a Najeriya bayan an yi watsi da N48,000.
Yayin da kungiyoyin kwadago a Najeriya na ci gaba da fafutukar wasu jihohin kasar nan su biya N30,000 mafi karancin albashi ko su dauki matakin yajin aiki.
Kungiyoyin kwadago sun ce gobe Talata zasu halarci taron ci gaba da tattauna batun sabon mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan da gwamnatin tarayya.
Albashin ma'aikata
Samu kari