Albashin ma'aikata
Kudirin karin albashi ga shugaban alkalan Najeriya da sauran ma'aikatan shari'a ya tsallake karatu na biyu a Majalisar Dattawa a yau Alhamis 9 ga watan Mayu.
Gwamnan Nasarawa, Abdullahi Sule ya ce gwamnonin Najeriya suna kaunar ganin ma'aikata cikin walwala kuma a shirye suke su biya sabon mafi ƙarancin albashi.
Gwamna Abba Kabir na jihar Kano ya ba da umarnin fitar da Naira biliyan 5 domin biyan kudaden 'yan fansho a jihar. Wannan dai shi ne karo na 2 a wata 6.
Gwamnatin jihar Kano ta ce ba gaskiya ba ne cewa za ta kori masu sharar da gwamnatin Abdullahi Umar Ganduje ta dauka aiki kamar yadda wasu ke yadawa.
Kungiyar masana harkokin ma'aikatan Najeriya (NECA) ta gargadi gwamnatin tarayya kan jinkirin karin albashi ga ma'aikata. Ta ce jinkirin na kawo cece-kuce.
Ana rade-radin cewa gwamnatin tarayya ta yi wa Sanatoci da 'Yan majalisa karin albashi. Mun tattaro martanin jama’a yayin da aka ji an kara albashin majalisa a boye
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF), a ranar Alhamis, 2 ga Mayu, ta jaddada kudirinta na samar da ingantaccen mafi karancin albashi ga ma’aikatan kasar nan.
Kungiyar kwadago ta TUC ta bayyana cewa babu abin da zai kara hauhawan farashin kaya idan gwamnati ta kara mafi karancin albashi a Najeriya ga ma'aikata.
Kungiyar yan kasuwa TUC ta yi karin haske kan karin kaso ashirin da biyar cikin dari da kaso talatin da biyar da gwamnatin tarayya ta ce ta yi wa ma'aikata.
Albashin ma'aikata
Samu kari