Taraba
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun yi ta'addanci a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun hallaka wani babban manomi tare da yin garkuwa da wasu manoman.
Babbar kotun tarayya ta tanadi hukunci a shari'ar da hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) take yi da tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku.
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, ya amince da sabon mafi karancin albashi ga ma'aikatan jihar. Gwamnan zai fara biyan sabon albashin daga watan Nuwamba.
Yan Najeriya da dama sun yi Allah wadai da matar Sanata Shaibu Isa Lau ta da aka kama matashin da ya yi bidiyo kan rashin katabus a yankinsu da ke Taraba.
Gwamna Kefas ya nanata kudurin gwamnatinsa na ba da ilimi kyauta kuma mai inganci a Taraba, tare da mayar da Kwalejin Zing cibiyar horar da malamai.
Wasu gwamnoni a jihohin Najeriya har yanzu ba su fara biyan ma'aikata sabon mafi karancin albashi ba. Jihohin sun hada Zamfara, Taraba da Sokoto.
Rahotanni sun tabbatar da cewa akalla mutane 22 ne suka ce ga garinku nan yayin da wani ramin haƙar ma'adanai ya rufta kansu a yankunan Adamawa, Taraba.
Wasu rahotanni da muke samu sun tabbatar da yan bindiga sun mamaye wani yanki a karamar hukuma Zing da ke jihar Taraba inda suka kafa wata jar tuta.
Kwamishinan hadin kai da rage radadin fatara a jihar Taraba, Habu James Philip ya jawo cece-kuce a lokacin wani taro a China bayan katobarar da ya yi a furucinsa.
Taraba
Samu kari