Taraba
Atsi Kefas, 'yar uwar gwamnan Taraba, Kefas Agbu ta mutu bayan harin 'yan bindiga da ya rutsa da ita, yayin da take jinya a wani asibiti a Abuja.
Sanata David Jimkuta da ke wakiltar Taraba ta Kudu ya ce har aikin acaba ya yi domin rufawa kansa asiri kafin shiga Majalisar Tarayya inda ya yabawa Nyesom Wike.
Sojojin Najeriya sun gwabza da 'yan ta'adda a Taraba da Benue a wani samame da suka yi. Sojojin sun kwato motar 'yan ta'adda da babur d wasu bindigogi.
Wani jami'in dan sanda ya harbi 'yar uwar gwamnan Taraba, Agbu Kefas, bisa kuskure. Dan sandan ya yi harbin ne wajen kokarin dakile harin 'yan bindiga.
Rundunar ƴan ssnda reshen jihar Tarabs ts tabbatar da faruwar hare-haren ƴan bindiga biyu a yankin Jalingo, an kashe wsta yar kasuwa da limamin coci.
Rahotannin sun yi ta yawo cewa an kai wani a hanyar Wukari-Kente a jihar Taraba inda ake zargin an raunata mahaifiyar Gwamna Agbu Kefas da kanwarsa.
Mummunar gobara ta yi barna a jihohin Yobe, Kwara, da Taraba, inda ta kone shaguna da wuraren hutu tare da haddasa asarar dukiyoyi masu tarin daraja.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, John Kizito Bonzena, ya bukaci Gwamna Agbu Kefas ya waiwayi 'yan siyasa a jihar. Ya ce suna shan wahala.
Hukumar kwastam za ta sayar da man fetur da araha a jihar Adamawa. Hakan na zuwa ne bayan kama man fetur ana shirin fita da shi daga Najeriya ta barauniyar hanya.
Taraba
Samu kari