Taraba
Kungiyar ƴan fansho ta jihar Taraba ta bayyana cewa Gwamna Agbu Kefas zai inganta walwalarsu idan ya koma zango na biyu, ta ce ƴaƴanta suna tare da shi.
Manyan malaman Musulunci sun gudanar da addu'o'i na musamman da saukar Alkur'ani ga Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba domin samun nasarori a mulkinsa.
Wata tawagar musulmi ta ziyarci Fasto Omajali, domin taya murnar zagayowar ranar haihuwar Annabi Isa, tare da nufin karfafa zaman lafiya da hadin kai a jihar Taraba.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke wani da ake zargin dan ta'addan Boko Haram ne a jihar Taraba. Dakarun sojojin sun kuma cafke wani jami'in tsaro.
Sojoji sun kama 'yan tawaye 4 na Ambazonian a Taraba, sun kwace bututun man fetur 30. Rundunar ta yi kira ga jama’a su bayar da bayanai don tsaro.
Hukumar ƴan sanda reshen jihar Taraba ta tabbatar da mutuwar mutum uku sakamakon wani rikicin da ya kaure tsakanin mabiyan coci guda 2 ranar Lahadi.
Kungiyar matasan Arewa reshen jihar Taraba ta yi tir da kudirin haraji da rufe iyakoki, tana kira ga gwamnati da ta tabbatar da daidaito tsakanin yankuna.
Sojojin Najeriya sun kama wasu yan ta'adda sa suka nufi wata kasuwa da bindigogi domin kai hari. An kwato bindiga kirar AK 47 guda biyu da tarin harsasai.
Mutuwa ta sake kai ziyara cikin iyalan gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas, yayin da direban mahaifiyarsa ya fadi ya mutu bayan jin labarin rasuwar kanwar gwamnan.
Taraba
Samu kari