Taraba
Tsohon hafsan tsaro, Janar Theophilus Danjuma ya yi barazanar maka Fasto Paul Rika a kotu kan cin mutuncinsa a wani littafi da ya wallafa a watan Satumbar 2024.
Sojojin Najeriya sun kama manyan yan bindiga uku da suka fitini al'umma a jihohin Taraba da Filato tsawon shekaru. An kama wanda yake musu safarar makamai.
Kotun tarayya da ke Abuja ta ba da belin tsohon gwamnan Taraba a kan N150m. EFCC na zargin tsohon gwamnan da karkatar da kudi har N27bn a jihar Taraba.
Hukumar yaƙi da masu yiwa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta gurfanar da tsohon gwamnan Taraba, Darius Ishaku da Bello Yero a gaban kotu kan tuhuma 15.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Rabaran Jolly Nyame ya tafka babban rashi bayan mutuwar mahaifiyarsa a daren ranar Asabar 28 ga watan Satumbar 2024.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta shirya gurfanar da tsohon gwamnan jihar Taraba, Darius Ishaku, a gaban kotu.
Hukumar yaki da cin hanci (EFCC) ta kama tsohon gwamnan jihar Taraba, Architect Darius Ishaku kan badakalar N27bn a yau Juma'a 27 ga watan Satumbar 2024.
Dakarun sojojin Najeriya da ke aikin samar da tsaro a jihar Taraba sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a jihar Taraba.
Gwamnatin Taraba ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta tura mata shinkafa tirela 20 da ta yi alkawari ba. Bola Tinubu ya yi alkawarin tura shinkafa jihohin Najeriya.
Taraba
Samu kari