Siyasar Najeriya
Al-Makura wanda ya yi gwamnan a jihar Nasarawa a tsakanin 2011 zuwa 2019, ya ce yana da dukkan abin da ya kamata na jagorancin jam’iyyar APC domin kawo sauyi.
Kasancewar Misis Obiano ce ta tashi daga kujerar ta zuwa inda Misis Ojukwu take zaune, mutane da dama ciki har da ‘yan jarida sun dauka Mrs Obiano ce ta fara ka
Tsohon dan majalisar wakilai ya roki yan Najeriya da su baiwa gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal damar shugabantar kasar da kawo sauyi don inganta kasar.
Kwamitin APC na rikon kwarya da shirya taron jam'iyya, CECPC, a ranar Talata 8 ga watan Maris na 2022, bisa mambobi masu rinjaye ta kada kuri'ar rashin gamsuwa
Kwamishinan kasafi da tsare-tsare na jihar, Muhammad Sani Abdullahi (Dattijo), wanda kuma ya rike mukamin shugaban ma’aikatan gidan gwamnatin El-rufai ne kadai
Jagoran jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya nemi taimakon sanatocin jam’iyyar akan su ba shi goyon baya wurin cika burinsa na zama shugaban kasa, Daily Trust t
Gwamnan Jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya bukaci duk wadanda ya nada mukamai na gwamnati da sauran ma’aikata da su yi murabus zuwa ranar 31 ga watan Maris na 202
Atiku Abubakar, ya sanar da kwamitin amintattu na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) aniyarsa na son tsyawa takarar shugaban kasa a babban zaben 2023.
Masu neman kujerar mataimakin shugaban jam'iyya na kasa za su biya Naira miliyan 10 yayin da sauran mukamai na shugabancin za su biya Naira miliyan 5 kowanne na
Siyasar Najeriya
Samu kari