Siyasar Najeriya
Abdussamad Dasuki ne zai yi wa jam’iyyar PDP takarar majalisa a yankin Kebbe/Tambuwal. ‘Dan siyasar ya bayyana cewa Atiku bai da farin jinin da zai ci zabe.
Wani babban jigon jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a jihar Sokoto, Mukhtari Shehu Shagari, ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar adawa ta PDP a jihar.
Shugaban jam’iyyar All Progressives Congress na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya sake ganawa da tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan gabannin zaben fidda dan
Mohammed Abacha, dan marigayi tsohon shugaban kasa, Sani Abacha, ya lashe zaben fidda dan takarar gwamna na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a Kano.
Isah Ashiru Kudan ya doke Shehu Sani wanda ya samu kur’u biyu da wasu masu neman kujerar. Shehu Sani da bakinsa ya shaida cewa kuri’a biyu tal ya iya samu.
Mataimakin gwamnan jihar Sokoti da wasu yan takarar gwamna hudu sun maida wukar su kube sun janye daga takara kafin fara zaɓen fidda gwani, ɗayan su ya bar PDP.
A wannan rahoto da za a karanta, Legit.ng Hausa ta yi nazarin halin da Peter Obi ya shiga da jam’iyyar da ake tunanin ‘dan siyasar zai runguma gabanin zabe.
A ranar Laraba, dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar PDP kuma tsohon mataimakin shugaban kasa ya saki burikansa biyar wadanda ya ke son cikawa da zarar
Bayan bayanai da Gwamna Nyesom Wike, shugabannin jam’iyyar PDP da masu neman takara suka yi, aka fara kada kuri’a da karfe 6:10 na yammacin yau Larabar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari