Siyasar Najeriya
Za a ji takarar Rabiu Kwankwaso za ta raba kuri’un PDP da APC a Arewa. Amma Peter Ameh yace jam’iyyar NNPP ba za ta samu komai a Kudu ba, hakan zai taimaki LP
Abokin takarar mai neman zama shugaban kasa a inuwar NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso, wato Isaac Idahosa, yace batun haɗa maja ta kare sai dai kofarsu a bude take.
Abubauwa na kara lalace wa jam'iyyar APC Mai mulkk a irin jihohi kamar Jigawa a arewacin Najeriya, Kansiloli sun yanke hukuncin tsige ciyaman ɗin Ringim LG.
Efosa Osadebamwen, wani yaro mai shekaru 10 a duniya ya bayyana cewa dan takarar shugaban kasa na Labour Party, Peter Obi zai iya magance matsalolin kasar.
Gwaman Nasir El-Rufai na jihar Kaduna ya bayyana cewa ba zai taba shiga cikin lamarin mulkin jihar Kaduna ba bayan ya kammala wa'adinsa, zai bar jihar kacokan.
Kotun daukaka kara mai zama a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da sahihancin asalin zaben fidda Gwanin jam'iyyar PDP a mazabar Kaduna ta tsakiya a babban zabe.
Mun samu wani labarin Atiku yana Kaduna, yana ganawa da shugabannin kiristocin yankin. An bayyana bidiyon yadda suke ganawar a cikin wani rahoton da muka samo.
Alhaji Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, ya bayyana cewa Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya bashi tabbacin gudanar da zabe na gaskiyaa.
Gwamnan Smauel Ortom na jihar Benuwai yace nan ba da jimawa ba zasu shawo kan matsalolin da suka hana jam'iyyar zaman lafiya domin lashe zabe mai zuwa 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari