Siyasar Najeriya
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) da Bola Tinubu sun nuna goyon bayan su ga sanata Godswill Akpabio ya zama shugaban majalisar dattawa, saboda dalilai 2
Rahotanni sun tabbatar da mutuwar mataimakin shugaban jam'iyyar PDP na ƙasa, yankin Kudu maso Yamma, Hon. Olasoji Adagunodo. Olasoji ya mutu ne a ƙasar Amurka.
Dahiru Buba, mutumin da ya yi tattaki a shekarar 2015 daga Gombe zuwa Abuja domin taya Buhari murnar nasarar lashe zaben da ya yi ya ce ko kadan bai yi nadamar
Gwamnan jihar Osun, Ademola Adeleke, ya yi jawabi a karon farko kan nasarar da ya samu a kotun ƙoli, ya buƙaci Oyetola da jam'iyyar APC, su ba shi haɗin kai.
Yayin da APC ke tsammanin ta kawo karshe tseren kujerar kakakin majalisar wakilai, ga dukkan alamu wata sabuwar wuta ce ta kama tsakanin 'ya'yan APC mai mulki.
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya buƙaci al'ummar jihar Osun da su ba gwamnan jihar, Ademola Adeleke, dukkanin haɗin kan da ya ke buƙata domin cigaban jihar.
Wani babban jigon jam'iyyar APC, Chief Tony Okocha, yace zasu yi maraba da gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, idan har ya yanke sauya sheka daga jam'iyyar PDP.
Kotun koli ta tabbatarwa da gwamna Ademola Adeleke na jam'iyyar PDP nasarar da ya samu a zaben gwamnan jihar Osun da ya gudana ranar 16 ga watan Yuli, 2023.
Shugaba mai jiran gado, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya bukaci kotun sauraron karar zabe a Najeriya ta kori korafin jam'iyyar AA domin bai dace ba kwata-kwata.
Siyasar Najeriya
Samu kari