Siyasar Najeriya
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Kaduna ta kara samun nakasu a siyasar jihar. 'Yan majalisar dokokin jihar guda uku da aka zaba a karkashinta, sun koma jam'iyyar APC.
Mai magana da yawun APC reshen jihar Imo, Cajetan Duke ya bayyana cewa ba zai ci gaba da magana kan ra'ayoyin jam'iya ba, ya miƙa takardar ajiye aiki nan take.
Dan majalisar tarayya daga jihar Zamfara, Hon. Sani Jaji ya gargadi Nasir El-Rufa'i da shugaban APC, Abdullahi Ganduje a kan Bola Tinubu da zaben 2027.
Rikicin shugabanci a jam'iyyar APC na jihar APC ya kara kamari yayin da aka fara jifaan juna da bakaken maganganu bayan bangaren Autin Agada ya gana da Ganduje.
Shugaban bankin AfDB, Akinwumi Adesina ya musanta rahotannin da ke yawo a kafafen watsa labarai cewa yana da niyyar neman zama shugaban kasa a zaɓen 2027.
Farfesa Usman Yusuf ya fito da bayanai kan maganganun da ya yi a taron matasan Arewa a jihar Bauchi ana daf da kama shi, ya soki Faransa da Bola Tinubu.
Kungiyar ACF ta yi martani ga shugaban APC, Abdullahi Ganduje kan fara tallata Bola Tinubu ga 'yan Arewa a 2027. ACF ta ce ba za a tilastawa mutane Tinubu ba.
Gwamnan jihar Imo kuma shugaban gwamnonin jam'iyyar APC, Hope Uzodimma, ya nuna cewa jam'iyyar ba ta da wata fargaba kan shirin hadakar 'yan adawa.
Jam'iyyar LP ta bayyana shirinta na sake tsayar da tsohon gwamnan Anambra, Mr. Peter Obi takarar shugaban ƙasa don kara karawa da Bola Tinubu a zaɓen 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari