Shugaban Sojojin Najeriya
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Za ku ji cewa Majalisar dokoki za ta gudanar da bincike kan koken Gwamnan Bauchi dangane da yadda ake cike guraben aikin sojin sama babu 'yan asalin jihasa.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa da sojoji sun halarci taron bikin yancin kasar Kamaru na 53. Sojojin Najeriya sun burge duniya da suka nuna bajinta.
Sojojin Najeriya sun hallaka babban abokin Bello Turji mai suna Shaudo Alku a jihar Sokoto. An kashe dan ta'addan tare da tarin mayaka suna shirin tattaunawa.
A wannan labarin, za ku ji Shugaba Tinubu ya kaddamar da sababbin helikwafta don magance matsalar tsaro a Najeriya, yayin da ake sa ran karo wasu.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya shiga ganawa da manyan hafsoshin sojin ƙasar nan da sauran shugabannin hukumomin tsaro a gidan gwamnati da ke Abuja.
A wannan labarinnnnn, za ku ji martanin rundunar sojin Najeriya a kan wani bidiyon kisan sojoji da ake yadawa da sunan harin da ya afku a Marte, jihar Borno.
Sojoji sun fara tserewa daga sansanoninsu a Borno bayan harin Boko Haram. Wata majiyar soji ta ce wani jami'in CJTF ne ya jagoranci 'yan ta'addar suka farmake su.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari