Shugaban Sojojin Najeriya
Rundunar sojin saman Najeriya watau NAF ta ce jirgin sama bai kai farmaki ba sai da aka tabbatar da wuraren biyu na da alaƙa da ƴan Lakurawa a jihar Sakkwato.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu ya kai ziyara kauyukan da ake zargin jirgin yakin sojoji ya yi luguden wuta bisa kuskure, ya ba da tallafin Naira miliyan 20.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa ba zai binciki hafsoshin tsaro ba kan yadda suke kashe kudaden da aka ware musu domin yaki da ta'addanci.
Sojojin kasar nan sun yi babban kamen miyagun 'yan ta'adda.. Hedkwatar tsaron ta tabbatar da cafke wasu manyan 'yan ta'adda a Arewa. DHQ ta fitar da sunayen miyagun.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargi da jigilar makamai a jihar makamai. Sojojin sun kwato alburusai masu yawa.
Jami'an rusau a babban birnin tarayya Abuja sun gamu da sojoji.An yi zargin ma'aikatan Wike na shirin rushe ginin babban soja a lokacin da jami'an su ka isa wajen.
Dakarun sojoji na rundunar hadin gwiwa ta kasa da kasa (MNJTF) sun samu nasarar dakile wani hari da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai a sansaninsu.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci a saki shugaban Miyetti Allah, Beloo Badejo da gaggawa. Majalisar ta bukaci Hafsun tsaro ya gurfana a gabanta.
Hafsan sojojin kasa (COAS), Laftanar Janar Olufemi Olatunbosun Oluyede, ya bayyana cewa sojoji na zafafa kai hare-hare kan 'yan ta'addan kungiyar Lakurawa.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari