Shugaban Sojojin Najeriya
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da nasarorin da dakarun sojoji suka samu a cikin makon da ya gabata. Sojojin sun kuma ceto mutanen da aka sace.
Mu na sa ran Nijar, Mali da Burkina Faso za su dawo cikin ECOWAS. Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ne ya faɗi haka. Ya ce ana amfani da dabarun diplomasiyya kan batun.
Hafsun tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce 'yan ta'addar Boko Haram 129,417 ne suka mika wuya a watanni shida a Najeriya, daga Yuni zuwa Disamba.
Fasinjoji da dama sun shiga tashin hankali. Jirginsu ya samu matsala ya na dab da sauka a Abuja. An garzaya da wasu aibiti a cikin gaggawa domin duba lafiyarsu.
Mutanen Zamfara sun bayyana takaicin halin da 'yan bindiga su ka jefa su. Sun fadi yadda aka sace sama da mutum 20 daga kauyen sannan sun ki karbar N3m na fansa.
Sabon hafsan rundunar sojin kasa ta Najeriya, Laftanar Janar Oluyede ya bayyana cewa ya bai wa shugaban ƙasa tabbacin matsalar tsaro za ta zama tarihi nan kusa.
Sabon hafsan sojojin kasa na Najeriya (COAS), Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya bayyana cewa lokaci kadan ya rage a kawo karshen 'yan ta'addan Lakurawa.
Bayan Majalisa ta tabbatar da naɗinsa, sabon hafsan rundunar sojin Njeriya, Laftanar Janar Oluyede ya kama aiki a hukumance yau Litinin, 9 ga Disamba.
Sojojin Najeriya, Nijar da Chadi sun fara sintirin bai daya da luguden wuta kan 'yan ta'addar Lakurawa domin murkushe su. Sojojin za su tsare iyakoki.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari