Shugaban Sojojin Najeriya
Sabon hafsan sojojin kasan Najeriya, Manjo Janar Waidi Shaibu, ya sha alwashin ragargazar 'yan ta'addan Lakurawa da ke kai hare-hare a yankin Arewaci.
Majalisar Dattawan Najeriya ta tantance tare da amince wa da nadin babban hafsan tsaro na kasa, Janar Oluyede saboda ta taba tantance shi a baya.
A labarin nan, za a ji cewa wani Darakta Janar a yankin Kudu maso Gabas ya shiga hannun sojojin Najeriya bisa hada baki a shirin juyin mulki a kasa.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar tsaron farin kaya, DSS ta cafke wani mai suna Innocent Chukwuma bayan an gano yana wallafa sakonnin juyin mulki.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya umurci sababbin shugabannin rundunonin tsaro su haɗa kai da juna wajen tabbatar da zaman lafiya a ƙasar.
Majalisar dattawan Najetiya ta karbi sunayen sababbin hafsoshin tsaro daga wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta sanya lokacin tantance su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen hafsoshin tsaron da ya nada kwanan nan ga Majalisar Dattawa domin tantance su da tabbatar da nadinsu.
A labarin nan, za a ji takaitaccen tarihin manyan hafsoshin tsaron Najeriya da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada bayan na baya sun bar aiki.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi arangama da 'yan ta'addan kungiyar ISWAP a Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda tare da kwato makamai.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari