Muhammadu Sa'ad Abubakar
Majalisar kolin Musulunci a Najeriya, NSCIA ta karyata batun cewa ana yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Najeriya. Ta ce wasu kiristoci ne ke yada jita jitar a duniya.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIl, ya bukaci gwamnonin Arewa au tashi tsaye don kawo ci gaba a yankin. Ya bukaci su yi aiki tukuru.
Tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo, Kashim Shettima, Sarkin Musulmi, gwamna Bababagna Zulum sun halarci taron tattali domin jawo masu zuba jari a Bauchi.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya musanta kalaman da Bishof Kuka ya yi a taron kaddamar da littan Janar Lucky Irabor mai fitaya.
Sarkin Musulmi a Najeriya, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya kai ziyara ta ta’aziyya ga dangin marigayi Awujale na Ijebu, Oba Sikiru Kayode Adetona.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya hallara jihar Oyo bikin nadin sarautar Sarkin Ibadan, Rashidi Adewolu Ladoja a matsayin Olubadan na 44 a yau Juma'a.
Fadar shugaban kasa ta gana da Sarkin Musulmi da kuma shugabannin kungiyar Miyetti Allah inda ta nuna damuwa kan yadda shanu ke yawan cika titunan Abuja.
A labarin nan, Sarkin Musulmi, Mai Alfarma, Alhaji Sa'ad Abubakar III ya bayyana takaicin yadda bangaren shari'a ke tauye hakkin talakawan Najeriya.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya halarci jana'izar Sarkin Zuru Janar Sani Sami. Sarkin Musulmi, Sanusi II, gwamnan Kebbi sun hallara.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari