Muhammadu Sa'ad Abubakar
Wasu fusatattun matasa a jihar Sakkwato sun gudanar da zanga-zanga a fadar sarkin Musulmi inda suka nemi a hukunta wani mutum da yayi kalaman batanci ga Annabi.
Kungiyar hadin kan mabiya addinai daban-daban don samar da zaman lafiya ta kira taro don tattaunawa kan lamuran da ke ci ma kasar tuwo a kwarya musamman tsaro.
Shugaban kasa Buhari ya bukaci Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III da sauran shugabannin addinai a kasar nan da su hada kai waje guda don ci gaban kasar.
Mun kawo maku jerin duka nadin sababbin sarauta da aka yi a kasar Zazzau bayan Ambasada Ahmed Nuhu Bamalli ya zama Sarkin farko daga gidan Mallawa tun 1920s.
Allah ya yiwa Abdulkadir Jeli Abubakar III kanin Sultan na Sokoto, Abubakar Sa'ad rasuwa a ranar Alhamis, 14 ga watan Janairu bayan ya yi fama da rashin lafiya.
Za ku ji Muslim Solidarity Forum ta caccaki Mathew Hassan Kukah bayan jawabin Mathew Hassan Kukah na Kirismeti ya bar baya da kura, Musulami sun masa raddi.
Sultan Abubakar Saad II ya tada tawagar Sarakuna zuwa Borno, ya yi magana da babbar murya. Za ku ji duk abin da Sarkin Musulmi ya fadawa Gwamna Babangana Zulum.
Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar III, ya nuna takaici tare da yin Allah wadai a kan satar dalibai da yan bindiga suka yi a makarantar sanadare na Kankara.
A wani jawabi, Jama’at Nasril Islam ta soki harin da aka kai a Zabarmari. JNI ta ce zaman lafiya ake bukata a kasar nan ba a fito ana sukar aikin ta’addanci ba.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari