Muhammadu Sa'ad Abubakar
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci a cigaba da addu'a a kan rashin tsaron Najeriya. Ya yi magana kan yakin Iran da Isra'ila.
Kasar Saudiyya da sarkin Musulmi sun sanar da shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a ranar Alhamis. Za a yi azumin ashura a ranar 10 ga wata.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage kan yin addu'o'i game da matsalolin tsaro da sauransu a Najeriya.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar II ya bayyana gobe Laraba, 28 ga watan Mayu, 2025 a matsayin 1 ga watan Dhul Hijjah, 1446H.
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwa cewa za a fara duba watan sallar layya a ranar Talata, 27 ga Mayu, 2025. Za a duba jinjirin watan a sassan Najeriya.
Kotun kolin Saudiyya ya sanar da cewa za a fara duban watan sallar layya na 2025 a ranar Talata, 27 ga Mayu. Za a fara duba watan Zul Hijja ne domin bikin sallah
Alhaji Aliko Dangote da Tony Elumelu sun yi alkawarin zuba jari a jihar Taraba. Hakan na zuwa ne bayan an yi taron gayyatar masu zuba jari jihar da aka yi a Jalingo
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya ba gwamnatin tarayya shawarar kammala gyaran madatsar ruwan Kashimbila da ke Taraba.
Sheikh Sheikh Sulaiman Faruq Onikijipa daga Kwara ya bukaci Olusegun Obasanjo ya karɓi Musulunci saboda irin gudummawar da ya bayar wajen gina masallatai.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari