Muhammadu Sa'ad Abubakar
Mai Alfarma Sarkin Muaulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya bukaci daukacin musulmi au fara suba jaririn watan Rabi'ul Awwal daga gobe Asabar.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar IIIya taya sabon sarkin Ibadan murna tare da yi masa fatan alheri wajen sauke mauyin da ya hau kansa.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Muhammadu Sa'ad Abubakar III, ya bukaci shugabannin Najeriya su rika sauraron koken talakawa, su gujewa musguna masu.
Sarkin Musulmi, Mai Alfarma Sa’ad Abubakar III ya bukaci kawo karshen kisan kiyashin da ake yi a Gaza wanda yake jawo asarar rayuka musamman mata da yara.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze ta yi tir da kudirin majalisar dattawa na kokarin ba sarkin Musulmi da Ooni na Ife matsayi na musamman a Najeriya.
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Sultan Sa'ad Abubakar Muhammad III ya halarci taron Musulunci da Sarki Charles III ya jagoranta a Ingila. An yi taron ne a birnin Oxford.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya bukaci a cigaba da addu'a a kan rashin tsaron Najeriya. Ya yi magana kan yakin Iran da Isra'ila.
Kasar Saudiyya da sarkin Musulmi sun sanar da shiga sabuwar shekarar Musulunci ta 1447 a ranar Alhamis. Za a yi azumin ashura a ranar 10 ga wata.
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Sa’ad Abubakar III ya yi kira ga 'yan Najeriya da su dage kan yin addu'o'i game da matsalolin tsaro da sauransu a Najeriya.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari