Muhammadu Sa'ad Abubakar
Fadar mai alfarma sarkin musulmi ta ba wasu matasa masu yi wa ƙasa hidima kyautar talabijin na bango watau Plasma da N100,000 bisa kyawawan halayensu.
Kwamitin ganin wata ya bayyana lokutan da fadar sarkin musulmi ke duba ganin watan ƙasashen gabas kamar Saudiyya ko da ilimin falaki ya nuna ba za a ga watan ba.
Dan majalisar wakilai, Awaji-Inombek Abiante ya bukaci Tinubu ya saka Abdulsalami Abubakar da sarkin Musulmi domin yin sulhu bayan dawo da Fubara gwamna.
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta ja hankalin al'ummar musulmi su daure su ci gaba da nisantar ayyuna sabon Allah har bayan watan azumin Ramadan.
Majalisar koli ta harkokin addinin Musulunci a Najeriya ta musanta raɗe-raɗin da ake yaɗawa cewa Sarkin Musulmi na shirin musuluntar da Najeriya.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Sa'ad Abubakar, ya sanar da ganin jinjirin watan Ramadana a wasu yankuna na Najeriya. Za a tashi da azumi ranar Asabar.
Mai alfarma sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa'ad Abubakar III ya buƙaci ƴan kasuwa su guje ɓoye kayan abinci, sannan su tausaya su rage farashinsu da azumi.
kwamitin ganin wata a fadar sarkin Musulmi ya yi karin haske kan matakan da suke bi wajen tantance labarai da suke samu. Masana taurari sun fadi ranar ganin wata
Fadar mai alfarma sarkin Musulmi ta sanar da fara duba watan azumin Ramadan na 2025. Idan aka ga wata za a fara azumin 2025 ne ranar Asabar mai zuwa.
Muhammadu Sa'ad Abubakar
Samu kari