Yan fashi
Rundunar yan sandan Kano ta cafke wasu mutane 19 da ake zargi da aikata mugayen laifuka iri daban-daban a jihar, ciki har da fashi da makami da satar mutane.
Wasu ƴan fashin teku sun tare jirgin ruwa mai ɗauke da mutum 20 a kogin Onne ranar Litinin, sun yi masu tatas kana suka yi awon gaba da mutum bakwai ranar Litinin.
Babbar kotun jihar Ekiti ta yanke hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wasu 'yan fashi da makami guda uku. Kotun ta ce an yanke musu hukunci ne bayan kama su da laifi.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan fashi ne sun kai hari dakunan dalibai mata a Jami'ar Tarayya da ke jihar Kogi inda suka musu barna da satar dukiyoyi..
Wasu mahara da ake zargin ƴan fashi da makamai ne sun halaka mutum 3 a yankin ƙaramar hukumar Birnin Kudu ta jihar Jigawa ranar Talata da daddare.
Rundunar 'yan sandan Kano ta cafke mutum uku da suka yi yunkurin tayar da zaune tsaye yayin da yan kasuwar magani suka fara kwashe kayan su zuwa sabuwar kasuwar KEC.
A wani kazamin rikici da ya barke a Zamfara, kungiyar Ado Allero ta kashe akalla manyan ‘yan bindiga biyar da mayakan su 48. Yan bindiga na neman Allero ruwa a jallo
Ana zargin wani fitaccen Fasto da aikata laifin fashi da makami yayin da kotu ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya kansa da wasu mutane biyar a jihar Ondo.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Adamawa sun yi nasarar cafke wasu mutane hudu da ake zargi da yi wa kwamishinan jihar, Mohammed Sadiq fashi da sace motarsa.
Yan fashi
Samu kari