Yan fashi
Majiyoyi sun tabbatar da mutuwar Christopher Igwe, dan'uwan kwamishinan Ebonyi, bayan wasu ’yan fashi sun bude wuta suka harbe shi yayin wani da ake zaman makoki.
NSCDC Kano ta kama mutane hudu da ake zargi da fasa gidaje a Dambatta, Fagge da Tarauni, ta kwato kayayyaki, ta kuma qce za a gurfanar da su kotu.
Jami'an rundunar 'yan sandan Najeriya sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin akwai hannunsu kan kisan da aka yi wata 'yar jarida a birnin tarayya Abuja.
‘Yan fashi sama da 50 sun farmaki kwalejin tarayya ta Bauchi, inda suka jikkata dalibai 10, lamarin ya sanya hukumomi suka rufe makarantar gaba daya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta yi nasarar kama wani boka da ake zargi yana ba 'yan bindiga masu fashi da makami maganin bindiga a jihar Akwa Ibom ranar Juma'a.
Wani matashi dan fizge ya fada kogin Asa a Ilorin ya mutu bayan sace jakar wata mata a Ilorin na jihar Kwara. Matashin ya fada kogin ne ana kokarin kama shi.
'Yan daba sun kai hari tashar saukar jirgi da ke cikin kamfanin siminti na Ashaka da ke a Gombe. Jami'in NSCDC ya samu nasarar kashe ɗaya daga cikin 'yan daban.
Jami’an shige da fice biyu sun jikkata bayan wani mutum da ake kira Fasto Darlington ya harbe su bisa kuskuren zargin su 'yan fashi ne da suka zo sata.
Rundunar 'yan sanda ta ceto mutane 17 da aka sace a jihar Kaduna tare da kwato manyan bindigogi har 21 a cikin wata motar haya. Sun gwabza fada da yan fashi.
Yan fashi
Samu kari